The Executive Chairman of Jema’a Local Government Council, Peter Danjuma Averik, has appealed to people in the area to be accommodative to all irrespective of religious or ethnic affiliations, to consolidate on the gains of democracy. Averik made the appeal today, when he paid homage to the Emir of Jama’a, …
Read More »Monthly Archives: July 2020
Muna Kwana Da Tashi Da Matsalar Ilimi A Jigawa – Gwamna Badaru
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Badaru Abubakar ya bayyana cewa babbar matsalar da suke kwana da tashi da ita itace ta inganta harkar ilimi a Jihar Jigawa. Gwamna Badaru Abubakar ya bayyana hakan ne a cikin wani shirin tattaunawa na rediyon bbc hausa. Gwamnan ya ce ta yaya …
Read More »CP UM. MURI ORDERS FOR DEPLOYMENT OF MORE POLICE PERSONNEL TO KAJURU, ZANGO KATAF, KAURA AND KAURU LGAs
The Commissioner of Police Kaduna State Command, CP UM. Muri has ordered for immediate deployment of more Police personnel to Kajuru, Zango Kataf, Kaura and Kauru Local Government Areas of the State as part of efforts towards restoring law and order in the affected areas, as a result of the …
Read More »Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Alhamis Da Juma’a Su Zama Ranakun Hutu
Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayyar Nijeriya karkashin jagorancin Muhammadu Buhari ta bayyana ranakun Alhamis 30 ha watan Yuli da Juma’a 31 ga watan Yuli, 2020 a matsayin ranakun hotun babbar Sallar Layya da al’ummar musulmin kasar za su yi a ranar Juma’a. Gwamnatin dai na taya daukacin al’ummar musulmin murnar babbar …
Read More »Eid- El-Kabir: NNDC Donates Cow To Kaduna NUJ
KADUNA, North-West, Kaduna – Management of New Nigeria Development Company, (NNDC), has donated a cow to the Nigeria Union of Journalists, (NUJ), Kaduna State Council, ahead of this year’s sallah celebration. Speaking during the handing over of the gift at the Council Secretariat on Tuesday, July 28, 2020, representative of …
Read More »Sanata Kabiru Gaya Ya Tallafawa Masu Tallar Aiyukansa A Kafafen Labarai
Imrana Abdullahi A kokarin da Sanata Kabiru Gaya daga Jihar Kano ke kokarin karfafa Gwiwar masu yada ayyukansa a kafar Sada zumunta na zamani aka tallafa masu da kudi domin su samu saukin yin hidimar Sallah. Ga dukkan wanda ya san Sanata Kabiru Gaya, ya san shi ne mutumin da …
Read More »Kudancin Kaduna: Shugaban Yan Sanda Ya Bada Umarnin Aiki Da Doka
Imrana Abdullahi Shugaban yan sanda na kasar tarayyar Nijeriya ya yi kira ga daukacin jama’a da su ci gaba da bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jami’an tsaro baki daya domin ganin dokar hana fita da aka kafa ta yi tasiri. A kokarin ganin an dawo da …
Read More »SOUTHERN KADUNA: IGP ORDERS FULL ENFORCEMENT OF CURFEW
·Enjoins Citizens to Cooperate With Security Agencies As part of efforts at restoring law and order in parts of Southern Kaduna affected by recent violence and other security challenges, the Inspector General of Police, IGP M.A Adamu, NPM,mni has directed the Commissioner of Police (CP), Kaduna State Police Command to …
Read More »Za’ A Yi Amfani Da Matsalar Tsaro A Kori APC Daga Mulki – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa kamar yadda aka yi amfani da matsalar tsaro aka Kori jam’iyyar PDP daga mulki in ba a yi hattara ba to haka za a yi amfani da matsalar tsaron a kori APC daga mulki. Gwamna Aminu Bello …
Read More »Saboda Zato Muka Goyi Bayan Buhari – Rufa’I Sani Hanga
Sanata Rufa’I Sani Hanga tsohon shugaban Jam’iyyar CPC na tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa zato ne kawai yasa suka shiga hidimar shugaba Muhammadu Buhari na tsawon shekaru da dama. Rufa’I Sani Hanga ya bayyana cewa shi da kansa na narkar da dukiyarsa da suka hada da sayar da gidansa ya …
Read More »