Home / 2020 / September (page 3)

Monthly Archives: September 2020

Wata Mai Taimakon Jin Kai Ta Cike Ramuka NUJ Kaduna

Wata Mai Taimakon Jin Kai Ta Cike Ramuka NUJ Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi A Kaduna Arewacin Nijeriya wata mai taimakon rayuwar jama’a Barista A’ishatu Sule, ta yi aikin cike ramun da suka dade suna kawo cikas a duk lokacin da mutane  suka zo shigowa cibiyar yan jarida ta kasa reshen …

Read More »

APPEAL FOR ASSISTANCE TO FLOOD VICTIMS IN SOKOTO STATE 

APPEAL FOR ASSISTANCE TO FLOOD VICTIMS IN SOKOTO STATE  A concerned citizen in Sokoto State, Zayyanu Aliyu Balarabe Goronyo, has appealed to the Wife of the President, Hajiya Aisha Buhari, to  urgently assist the thousands of flood victims in almost all the twenty three Local Governments of Sokoto State. Aliyu, …

Read More »

The United Labour Congress Reconciled With NLC

The breakaway labour union, the United Labour Congress (ULC), has on Tuesday reconciled with the mother body, the Nigeria Labour Congress (NLC) in Kaduna state, with a common resolve to vigorously pursue workers welfare. Addressing journalists shortly after a joint state executive council reconciliation meeting, held at the Textile Labour …

Read More »

Kungiyar Yan Fansho Sun Yaba Wa Gwamnan Kaduna

Kungiyar Yan Fansho Sun Yaba Wa Gwamnan Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda Alhaji Alhassan Balarabe Musa ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Kaduna ta kammala shirin biyan wadanda suka ajiye aiki sama da mutane dari biyar (593) kudin Graduti  Mutanen da abin ya shafa sune wadanda suka yi ritayar a …

Read More »

Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo

Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata sanarwa da ke dauke da sa hannun jami’in yada labarai a ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana cewa Alhaji Ahmed Ibrahim Matane ya bayyana matukar alhininsa tare da jajantawa Iyalan marigayi Alhaji Hassan Kolo da ya …

Read More »