Yan bindiga sun sace amarya a Katsina Wasu ‘yan bindiga sun shiga garin Kafin Soli, karamar hukumar Kankiya jihar Katsina, suka sace amaryar wani mutum mai suna Ahmad Muhammad. Mazauna yankin sun fada wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun shiga garin ne da misalin karfe 12 na yau Laraba, …
Read More »Daily Archives: October 7, 2020
Zamu Rike Dukkan Gidajen Sarauta Bisa Amana – Sarkin Zazzau
Zamu Rike Dukkan Gidajen Sarauta Bisa Amana – Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Sabon Sarkin Zazzau mai martaba Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli ya bayyana cewa zai ci gaba da rikon daukacin gidajen da suka hadu suka yi sarautar Zazzau bisa gaskiya da amana Mai martaba Sarkin Zazzau ya bayyana hakan …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Nada Ahmed Nuhu Bamalli Sarkin Zazzau
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Nada Ahmed Nuhu Bamalli Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta bada sanarwar nadin Jakada Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sabon Sarkin Zazzau. Kamar yadda sanarwar da kwamishinan ma’aikatar kananan hukumomi Jafaru Ibrahim Sani ya fitar a garin …
Read More »KDSG appoints Ahmed Nuhu Bamalli as Emir of Zazzau
KDSG appoints Ahmed Nuhu Bamalli as Emir of Zazzau The Governor of Kaduna State, Malam Nasir El-Rufai, has approved the appointment of Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli as the 19th Emir of Zazzau. He succeeds HRH Alh. (Dr.) Shehu Idris who died on Sunday, 20th September 2020 after reigning for 45 …
Read More »