Duk Abin Da Ake Yadawa Game Da Rabon Abinci Ba Gaskiya – Amako Mustapha Imrana Abdullahi Uwargida Steller Amako, mai ba Gwamnan Jihar Kaduna shawara a kan dangantaka da al’umma kuma Ko- dinetar rabon kayan abincin samawa marasa karfi sauki game da annobar cutar Korona ta shaidawa manema labarai cewa …
Read More »Daily Archives: October 26, 2020
KDSG relaxes curfew in 21 LGAs, retains 24-hour curfew in Chikun, Kaduna South continues.
Kaduna State Security Update, 26th October 2020 The Kaduna State Government has accepted the recommendation of the security agencies for a significant relaxation of the curfew in 21 local government areas. However, the 24-hour curfew will continue in Chikun and Kaduna South LGAs until further notice. …
Read More »An Ci Gidajen Talbijin Uku Tarar Miliyan 9 A Nijeriya
An Ci Gidajen Talbijin Uku Tarar Miliyan 9 A Nijeriya Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar kula da kafafen yada labarai na Talbijin NBC a tarayyar Nijeriya ta ci gidajen tarar naira miliyan Tara (9) bisa irin yadda suka yada labarai a kafafen nasu lokacin da ake zanga zangar kawo karshen jami’an …
Read More »Kiwon Kifi Zai Yi Maganin Talauci A Kasa – Ade Tunji Dr Fish
Mista Ade Tunji da ake yi wa lakabi da ( Likitan Kifi) wato masanin harkokin kiwon Kifi ya bayyana harkar kiwon kifi a matsayin lamari na yake talauci a kowane lokaci kuma a duk fadin duniya baki daya. Ade Tunji ya bayyana cewa Nijeriya za ta iya dogaro da batun …
Read More »