Kungiyar Yan Jarida Reshen New Nigeria Sun Karrama Forofesa Tabari Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar yan jarida reshen kamfanin jaridun New Nigeria da Gaskiya Ta Fi Kwabo sun karrama babban Daraktan asibitin Barau Dikko da ke Kaduna. Kungiyar yan jaridar reshen kamfanin New Nigeria sun bayyana cewa sun ba …
Read More »Monthly Archives: October 2020
Duk Abin Da Ake Yadawa Game Da Rabon Abinci Ba Gaskiya – Amako
Duk Abin Da Ake Yadawa Game Da Rabon Abinci Ba Gaskiya – Amako Mustapha Imrana Abdullahi Uwargida Steller Amako, mai ba Gwamnan Jihar Kaduna shawara a kan dangantaka da al’umma kuma Ko- dinetar rabon kayan abincin samawa marasa karfi sauki game da annobar cutar Korona ta shaidawa manema labarai cewa …
Read More »KDSG relaxes curfew in 21 LGAs, retains 24-hour curfew in Chikun, Kaduna South continues.
Kaduna State Security Update, 26th October 2020 The Kaduna State Government has accepted the recommendation of the security agencies for a significant relaxation of the curfew in 21 local government areas. However, the 24-hour curfew will continue in Chikun and Kaduna South LGAs until further notice. …
Read More »An Ci Gidajen Talbijin Uku Tarar Miliyan 9 A Nijeriya
An Ci Gidajen Talbijin Uku Tarar Miliyan 9 A Nijeriya Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar kula da kafafen yada labarai na Talbijin NBC a tarayyar Nijeriya ta ci gidajen tarar naira miliyan Tara (9) bisa irin yadda suka yada labarai a kafafen nasu lokacin da ake zanga zangar kawo karshen jami’an …
Read More »Kiwon Kifi Zai Yi Maganin Talauci A Kasa – Ade Tunji Dr Fish
Mista Ade Tunji da ake yi wa lakabi da ( Likitan Kifi) wato masanin harkokin kiwon Kifi ya bayyana harkar kiwon kifi a matsayin lamari na yake talauci a kowane lokaci kuma a duk fadin duniya baki daya. Ade Tunji ya bayyana cewa Nijeriya za ta iya dogaro da batun …
Read More »An Kama Mutane 11 Game Da Wasoson Kaduna – Samuel Aruwan
An Kama Mutane 11 Game Da Wasoson Kaduna – Samuel Aruwan Imrana Abdullahi Kwamishinan kula da tsaro da harkokin cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan, ya bayyana cewa Gwamnati ta kama mutane Goma sha daya (11) da aka samesu da laifukan kwasar kaya. Samuel Aruwan ya ce cikin …
Read More »Fito Na Fito Da Gwamnati Bashi A Tsarin Musulunci – Shaikh Sambo Rigachikun
Fito Na Fito Da Gwamnati Bashi A Tsarin Musulunci – Shaikh Sambo Rigachikun Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin Musulunci mataimakin shugaban kungiyar Izala ta kasa bangaren Jos Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun ya bayyana cewa ba dai dai bane yin fito na fito, Zanga Zanga ko yi wa Gwamnati tawaye. …
Read More »KDSG imposes curfew in parts of Chikun and Kaduna South LGAs
KDSG imposes curfew in parts of Chikun and Kaduna South LGAs The Kaduna State Government has declared 24 hour curfew in some communities in Kaduna South and Chikun Local Government areas, effective immediately. The areas are Barnawa, Kakuri, and Television in Kaduna South Local Government Area and Maraban Rido, Sabon …
Read More »#ENDSARS: Sen Wamakko lauds northern youths for refusing to join violent protests
#ENDSARS: Sen Wamakko lauds northern youths for refusing to join violent protests The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has commended patriotic youths in the northern parts of Nigeria for refusing to join the violent #ENDSARS protests …
Read More »Gwamnonin Arewa Sun Jinjinawa Matasan Arewa
Gwamnonin Arewa Sun Jinjinawa Matasan Arewa Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewacin tarayyar Nijeriya Gwamnan Jihar Filato Mista Simon Bako Lalong, ya bayyana irin farin ciki da jin dadin da Kungiyoyin matasan Arewacin tarayyar Nijeriya suka nuna karkashin jagorancin Nastura Ashiru Sharif. Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »