Zamu Mayar Da Martanin Da Mutum Ba Zai Iya Mayarwa Ba – Dayuabu Kerawa Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Dayyabu Kerawa kansila ne mai wakiltar Mazabar Kerawa a karkashin jam’iyyar APC ya bayyana cewa nan gaba za su mayar da martanin da mutum ba zai iya mayar wa ba. Kansila Dayyabu …
Read More »Daily Archives: November 12, 2020
Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ?
Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ? Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan jam’iyyar APC a Jihar Kaduna ya bayyana abin da Gwamnonin arewacin Nijeriya suka yi a matsayin abin kunya na rashin zuwa Sallar Jana’izar ta tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. Alhaji Yahaya Ji Sambo ne ya …
Read More »BAUCHI GOVERNOR LAUNCHES 2021 EMBLEM APPEAL WEEK WITH ABOUT 10 MILLION NAIRA AS CONTRIBUTIONS
BAUCHI GOVERNOR LAUNCHES 2021 EMBLEM APPEAL WEEK WITH ABOUT 10 MILLION NAIRA AS CONTRIBUTIONS Governor Bala Abdulkadir Mohammed on Tuesday evening launched the 2021 Emblem Appeal Week and Armed forces Remembrance Day in the state with the contributions of about 10 million naira from government officials. Speaking at the launching …
Read More »An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna
An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida Malam Samuel Aruwan sun yi nasarar kama wadansu mutane uku da suke yada bayanan karya wai za a kai hari a wani …
Read More »