Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna Mista James Bawa Magaji ya bayyana cewa a lokacin da za su fita daga gidan Gwamnati hatta wayoyinsu na hannu da aka ba su domin yin aiki sai da aka karbe. …
Read More »Daily Archives: November 13, 2020
Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman
Babu Dan Siyasa Irin Balarabe Musa – Sama’ila Suleiman Imrana Abdullahi Dan majalisar Wakilai ta tarayya mai wakiltar karamar hukumar Kaduna ta Arewa honarabul Sama’ila Suleiman ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Sama’ila Suleiman ya ce hakika daya da daya idan za a …
Read More »