An Kaddamar Da Shirin Yin Rajista Domin Bayar Da Tallafi Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin yin rijista don bayar da tallafi ga direbobi a jihar Katsina don rage masu radadin da wahalar da cutar Korona ta haddasa. Karkashin hukumar kula da kanana da matsakaitan masana’antu ta …
Read More »