An Bude Baje Kolin Kanana Da Matsakaitan Masana’antu A Kaduna Da Akwa Ibom Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban hukumar da ke kula da kanana da matsakaitan masana’antu a tarayyar Nijeriya Dokta Dikko Umar Radda ya kara jaddada kudirin Gwamnatin Nijeriya karkashin Muhammadu Buhari a kan taimakawa harkar bunkasa masana’antu a kasa …
Read More »Daily Archives: December 4, 2020
GWAMNAN BAUCHI YA RABA KEKE NAPEP DA MOTOCI
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na Jihar Bauchi ya sake raba keke NAPEP guda dari 655 a karo na biyu da Motocin Sufuri 154 don inganta yanayin harkan Sufuri a jihar. Gwamnan a lokacin da yake raba kayan a Bauchi, ya ce wannan raba Ababen hawa na daya’ …
Read More »