Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Barno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum ta ware kudi naira biliyan daya domin taimakawa kananan masu sana’a ta yadda za su samu bunkasa. Babagana Zulum wajen kaddamar da wadannan makudan kudi biliyan daya ya bayyana kashe bangar siyasa inda ya yi gargadi a kan …
Read More »Daily Archives: January 22, 2021
INSECURITY: GOVERNOR MATAWALLE URGES CITIZENS TO SUPPORT GOVERNMENT WITH INTELLIGENCE.
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has urged the good citizens of the state to support government with accurate and reliable intelligence that will lead to have a total end of the security challenges facing the state. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau …
Read More »Massri Ya Halarci Daurin Auren Muftahu Da Amaryarsa
Imrana Abdullahi Mai girma Gwamnan jihar Katsina ya halarci daurin auren Muftahu da Amaryarsa Aisha Wanda aka daura a masallacin Umar Ibn Khaddab da ke cikin garin Kano. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da Bishir Ya’u Hadimin Mai girma Gwamnan jihar Katsina a kan sabuwar kafar …
Read More »LCA Mourns a Pillar, Father
Press Statement We mourn the death of a pillar and father, the Danlawan of Adamawa and one time Inspector General of Police, Minister of Agriculture and National Security Adviser, Alhaji Gambo Jimeta, who died yesterday. For LCA, he was an exemplary Statesman and role model, an imposing personality who gave …
Read More »Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa
Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Nasarawa ta bakin Gwamna Abdullahi Sule na cewa a halin yanzu Gwamnati ta gano cewa yayan kungiyar Boko Haram suna yin sansani a cikin Jiharsa ta Nasarawa, wanda sakamakon hakan ake kara …
Read More »