An Yi Kira Ga El – Rufa’i Ya Gargadi Masu Kokarin Rushe Tashoshin Mota Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Direbobi ta kasa NURTW reshen Jihar Kaduna Alhaji Aliyu Tanimu Zariya ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i da ya gargadi hukumar kula da gine gine …
Read More »