Zamfara State Executive Governor Hon.Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has vowed to continue with his administration’s peace process as killing of innocent souls is significantly reducing since the begining of the peace talk with the bandits. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public …
Read More »Monthly Archives: February 2021
Allah Ya Yi Wa Wakilin Muryar Amurka VOA Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Wakilin VOA Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar yan jarida ta kasa (NUJ) reshen Jihar Adamawa ta bayyana kaduwarta da samun labarin rasuwar daya daga cikin yayanta wakilin Muryar Amurka, Ibrahim Abdul’Aziz. Tsohon dan jarida wanda kafin rasuwarsa wakili ne na gidan rediyon muryar Amurka (VOA) kuma …
Read More »Rundunar Yan Sanda Ta Kama Barayin Mota Biyu (2)
Rundunar Yan Sanda Ta Kama Barayin Mota Biyu (2) Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar Yan Sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda UM Muri ta bayyana cewa ta samu nasarar kama wadansu da ake yi wa zargi da satar motoci biyu. Rundunar ta bayyana hakan ne a …
Read More »Commissioner Sagir Bafarawa Visits Project Site
Commissioner Sagir Bafarawa Visits Project Site Imrana Abdullahi The Honorable Commissioner Ministry of Environment Alhaji Sagir Attahiru Dalhatu Bafarawa today paid an inspection visit to the ongoing construction of drainages in Mabera area. In a statement Signed by Jamilu Abdullahi, Communication Officer, Sokoto NEWMAP. Made available to Journalist Revealed that …
Read More »Two killed as locals repel bandits in Igabi local government area
Two killed as locals repel bandits in Igabi local government area Security agencies have reported that bandits attacked Gidan Maikudi hamlet, a herders’ settlement in Kerawa ward of Igabi local government area, in an attempt to kidnap residents. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security …
Read More »Yan Sanda Sun Bindige Yan Bindiga Uku, A Katsina
Yan Sanda Sun Bindige Yan Bindiga Uku, A Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar yan sandan Jihar Katsina karkashin jagorancin jajirtaccen kwamishinan yan Sanda Sanusi Buba sun samu nasarar bindige wadansu yan bindiga guda uku har lahira. Su dai wadannan yan bindigan sun addabi al’ummar karamar hukumar Dutsinma da …
Read More »Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi
Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi Imrana Abdullahi Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Makarfi a majalisar dokoki ta Jihar Kaduna Alhaji Aminu Ahmad Makarfi ya Karyata jita jitar da ake yadawa cewa wai sun yi doka a majalisar dokoki sun hana kananan …
Read More »Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bauanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar shugaban hukumar Zakka na Jihar Malam Muhammad Lawal Maidoki (sadaukin sakkwato) rasuwa. Za a yi Sallar Jana’izata da Yammacin nan ranar Laraba …
Read More »Gwamna El-Rufa’I Zai Yi Amfani Da Jirgin Sama Domin Raba Magunguna
Gwamna El-Rufa’I Zai Yi Amfani Da Jirgin Sama Domin Raba Magunguna Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasir El-Rufai na ganin jama’ar Jihar sun samu ingantaccen magani domin kula da lafiyarsu a yanzu haka shahararren Malamin ya sanya hannu a wata yarjejeniya da wani kamfani mai …
Read More »Kungiyar AYDA Ta Koka Da Matsalar Tsaron Yankin Ke Fama Da Shi
Kungiyar Matasan Ta Koka Da Matsalar Tsaron Yankin Ke Fama Da Shi Imrana Abdullahi Kungiyar ci gaban Matasan yankin arewacin Nijeriya Arewa Youth Development Association (AYDA) sun yi kira ga daukacin Gwamnonin arewacin kasar 19 da su hada kai da nufin magance matsalar tsaron da ke addabar yankin. Shugaban kungiyar …
Read More »