Majalisa Za Ta Mara Wa INEC Baya Don Gudanar Da Ingataccen Zabe A 2023 — Ahmed Lawan Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bada tabbacin cewa majalisar dokoki ta tarayya za ta bada dukkan goyon bayan da ake bukata ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC …
Read More »Daily Archives: March 2, 2021
Atiku For NIgeria Project Anchored On National Rebirth – Director General
Atiku For NIgeria Project Anchored On National Rebirth – Director General The Atiku For Nigeria (AFN) project is one that is anchored on national rebirth and reconstruction towards a Nigeria that works for all. Director General, AFN, Barrister Sunday Umeha expressed this in reaction to his …
Read More »Injiniyan Farko Da Ya Fara Shiga Rijiyar Ruwan Zam Zam Ya Rasu
Injiniyan Farko Da Ya Fara Shiga Rijiyar Ruwan Zam Zam Ya Rasu Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoton shi ne mutum na farko da ya shiga rijiyar ruwan Zam Zam, wato injiniya Dokta Yahya Koshak, kamar yadda bayanai suka gabata shi dai wannan bawan Allah …
Read More »THE MASS ABDUCTION OF ZAMFARA SCHOOL GIRLS; WE CONDEMN THE DASTARDLY ACT IN TOTALITY.
THE MASS ABDUCTION OF ZAMFARA SCHOOL GIRLS; WE CONDEMN THE DASTARDLY ACT IN TOTALITY. DR.NURUDEEN ISAH The entire nation woke up to the sad news of the Kidnap of 317 school girls in Zamfara secondary school and the consequent attempts to undermine the laudable and credible effort of …
Read More »Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Goma A Zangon Kataf, Chikun
Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Goma A Zangon Kataf, Chikun Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar kananan hukumomin Zangon Kataf da Chikun sun samu kansu cikin wani irin yanayi sakamakon kisan da aka yi wa wadansu mutane Goma. Jami’an tsaron Sojoji ne da wasu hukumomin tsaro suka bayar da rahoton kashe mutanen …
Read More »An Saki Dalibai Mata 279 Da Aka Kama A Jihar Zamfara
An Saki Dalibai Mata 279 Da Aka Kama A Jihar Zamfara Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Muhammadu Bello Matawallen Maradun ya bayyana samun nasarar kubutar da dalibai mata da yan bindiga suka kwashe daga makarantarsu a garin Jangebe. Gwamnan ya bayyana hakan ne a wata tattaunawar da ya …
Read More »