An Kashe Mutum 7, Shanu 712 Da Tumaki 138 – Miyatti Allah Mustapha Imrana Abdullahi Shugabannin kungiyar Fulani ta Miyatti Allah ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin Haruna Usman Tugga, sun bayyana cewa duk da irin kokarin da suke yi domin ganin an samu zaman lafiya tsakanin al’ummar Fulani …
Read More »