Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi
Bauanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar shugaban hukumar Zakka na Jihar Malam Muhammad  Lawal Maidoki (sadaukin sakkwato) rasuwa.
Za a yi Sallar Jana’izata da Yammacin nan ranar Laraba 3 ga watan Fabrairu, 2021 a masallacin Juma’a na Sarkin Musulmi Muhammadu Bello da ke Sakkwato.
Da fatan Allah ya gafarta mata ya albarkaci abin da ta bari.

About andiya

Check Also

Group Decries Escalation Of  Insecurity In Birnin Gwari

      By; Our Reporter in Kaduna   The Birnin Gwari Progressive Union(BEPU) has …

Leave a Reply

Your email address will not be published.