Home / Kasuwanci / Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi
Kamar yadda aka samu sanarwa daga Nuruddeen Lemu a madadin iyalan Shaikh Dokta Ahmad Lemu cewa Allah ya yi masa Rasuwa a safiyar yau a garin Minna na Jihar Neja a tarayyar Nijeriya.
Kamar dai yadda sanarwar ta bayyana cewa za a sanar da yadda  Jana’izarsa za ta kasance a nan gaba kadan.
Bisa haka ne kungiyar tsofaffin Daliban makarantar kwalejin kimiyya da fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna suke isar da sakon ta’aziyyarsu ga iyalan da daukacin al’ummar Nijeriya baki daya.
Sanarwa daga Nuruddeen Lemu a madadin iyalai

About andiya

Check Also

Za Mu Kakkabe Yan Ta’adda, Bola Tinubu Ya Tabbatarwa Gwamna Dauda Lawal Na Zamfara

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatin sa na kawo ƙarshen matsalar ’yan …

Leave a Reply

Your email address will not be published.