Home / News / Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a

Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a

SANARWA TA MUSAMMAN.

A  Ci gaba da yin  Addu’oin Neman samun  Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a  Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal
Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali  Karfe 03:00 na Yamma a Fakon Idi Sakkwato domin gabatar da addu’o’in.

Allah Ya Bada Ikon Zuwa Ya Kuma Bamu Nasara Ameen.

Sanarwa Daga.
Ahmad Saidu
Shugaban matasa na karamar hukumar Sakkwato ta Arewa.

 

About andiya

Check Also

WE MUST DEPLOY ADVANCED TECHNOLOGY TO FIGHT INSECURITY, GOVERNOR LAWAL TELLS UNITED NATIONS 

By; Imrana Abdullahi, Kaduna Governor Dauda Lawal has emphasized the pressing need to deploy advanced …

Leave a Reply

Your email address will not be published.