Home / andiya (page 120)

andiya

ZAN YI WA KOWA ADALCI -GWAMNA UBA SANI

…Zamu yi aiki tare da kowa …Za mu Gina Al’umma DAGA IMRANA ABDULLAHI Sabon zababben Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya bayyana cewa zai yi wa kowa adalci a lokacin tafiyar da jagorancin Jihar Kaduna da Allah ya bashi. Sanata Uba Sani ya bayyana hakan ne a lokacin da …

Read More »

COAS assures visionary, professional army operations

  By Suleiman Adamu, Sokoto The Chief of Army Staff, Lt. General Farouk Yahaya has said that nothing will be left unturned in driving a visionary course for a professional Nigerian Army that is ready to accomplish assigned missions within a Joint environment in defence of the Nigeria nation. General …

Read More »

Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Raba Tireloli 240 Na Kayan Azumi

Daga Imrana Abdullahi A kokarin da yake yi na ganin al’umma sun samu saukin rayuwa musamman a watan Azumin Ramadana mai alfarma, tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Shetiman Mafara ya raba wa jama’a tirelolin kayan abinci guda 240 da nufin samawa jama’a saukin rayuwa musamman a wannan watan …

Read More »

Sultan declares today 1st of Ramadan

  By Suleiman Adamu, Sokoto The Sultan of Sokoto and President General , Nigeria Supreme Council for Islamic Affairs (NSCIA) Muhammad Sa’ad Abubakar has announced Thursday the 23rd March, 2023 as the first day of Ramadan 1444 AH following the sighting of the moon last night. In a nationwide broadcast …

Read More »