Daga Imrana Abdullahi Sanata mai wakiltar Kaduna ta Kudu Sanata kuma wanda ya kafa gidauniyar Marshall Katung Foundation (MKF), Sunday Marshall Katung ya amince da fara shirin bayar da tallafin karatu na karo na biyu na gidauniyar ga dalibai marasa galihu na manyan makarantu daga gundumar sa ta majalisar dattawa …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Cika Alkawari – Abdulrahman Zakariyya Usman
Daga Imrana Abdullahi An bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a matsayin mutumin da ya cika alkawarin da ya dauka a cikin kasa da kwanaki dari da ya fara jagorancin Jihar Kaduna. Babban mai ba Gwamna Uba Sani shawara a kan harkokin addini Shaikh dan Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman …
Read More »Gwamna Radda ya Amince Da Kwalejin Funtuwa A Matsayin Matsugunnin Jami’ar Tarayya Ta Kimiyyar Lafiya Ta Katsina
Daga Imrana Abdullahi Domin saukaka gudanar da harkokin ilimi a sabuwar jami’ar gwamnatin tarayya ta kimiyar kiwon lafiya da aka kafa a Katsina, Gwamna Dikko Radda ya amince da amfani da Kwalejin Fasaha ta Gwamnati da ke Funtua, a matsayin wurin wuccin gadi ga wannan cibiyar ta musamman ta tarayya. …
Read More »MUNA YIN DIGIRI 17 A TSANGAYAR ILIMIN KARATU DAGA GIDA TA JAMI’AR AHMADU BELLO – FARFESA IBRAHIM SULE
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Farfesa Ibrahim Muhammad Sule Darakta ne na tsangayar yin karatun digiri daga gida (Distance learning centre) da ke karkashin jami’ar Ahmadu Bello Zariya, ya bayyana cewa suna yin digiri guda Goma sha Bakwai 17 da suke yi a wannan cibiyar ilimi da yake yi wa shugabanci. …
Read More »Jihar Zamfara na neman Taimako Daga TETFUND
Gwamnatin Jihar Zamfara ta roki asusun tallafawa manyan makarantu (TETFund) da ya taimaka domin bunkasa harkar ilimi a jihar. Gwamnan jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal ne ya yi wannan roko a wata ziyarar da ya kai wa babban sakataren hukumar, Sonny Echono, ranar Juma’a a Abuja, inda ya ce Zamfara …
Read More »Farfesa Gwarzo Ya Nada Mataimakin Shugaban Jami’ar Franco-British, Kaduna
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Kwamitin Amintattu na Jami’ar kasa da kasa ta Franco-British International University Kaduna, ta amince da nadin Farfesa Abdullahi Muhammad Sabo, a matsayin mataimakin shugaban sabuwar jami’ar. Ya zuwa lokacin da aka nada shi, Farfesa Sabo ya kasance tsohon shugaban makarantar gaba da digiri na biyu, a …
Read More »JAMI’A TA TABBATA A FUNTUWA – HONARABUL ABUBAKAR DANDUME
DAGA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Abubakar Muhammad dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume ya bayar da tabbacin cewa batun da ake yi na jami’ar kimiyyar kiwon lafiya da Gwamnatin tarayya ta kirkira tabbas an kammala magana za ta zauna a Funtuwa don haka kowa ya …
Read More »Domin daidaito, adalci, Gwamna Radda ya amince da Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Tarayya da ta kasance a Funtua
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya karbi bakuncin tawagar hadin gwiwar al’ummar Funtua (Community-based Organisation) domin ziyara ta musamman a ranar Laraba, 5 ga watan Yuli, 2023, a masaukin Gwamnan Jihar Katsina dake Birnin Tarayya Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da …
Read More »Hukumar NBTE Na Neman Karin Kudade Don Ci Gaban Ilimin Fasaha
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna arewacin Najeriya Hukumar kula da ilimin fasaha ta tarayyar Najeriya (NBTE), ta roki Gwamnatin tarayya da ta ware karin kudade ga ilimin fasaha a kasar nan. Daraktan shirye-shirye na hukumar ta NBTE, Arch Ngbede Ogoh ne ya yi wannan roko a lokacin da ya jagoranci tawagar …
Read More »AN SAKI RAGOWAR YAN MATAN MAKARANTAR YAWURI
DAGA IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muke samu na cewa yan Ta’adda sun saki sauran ragowar yan matan makarantar kwalejin Gwamnatin tarayya ta yan mata da ke garin Yawuri kashi na biyu da suka rage a hannun yan Ta’adda.  Yan ta’addan da suka sake yan matan kwalejin Gwamnatin tarayya da …
Read More »