Home / Kasashen Waje

Kasashen Waje

Sojojin Nijar Sun Gargadi Kungiyar ECOWA

Gwamnatin mulkin soja a kasar jamhuriyar Nijar ta gargadi kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, ECOWAS kan tura sojojinta zuwa Nijar. Gwamnatin mulkin sojan dai ta sake fitar da wata sanarwa inda ta yi kira ga ‘yan kasar a Yamai babban birnin kasar da su fito kan tituna ranar …

Read More »

BOLA TINUBU YA TA FI KASAR FARANSA

Daga Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya tashi zuwa birnin Paris domin halartar taron shugabannin kasashen duniya a birnin Paris na kasar Faransa, domin yin nazari tare da rattaba hannu kan wata sabuwar yarjejeniya ta hada-hadar kudi ta duniya wadda ta sanya kasashe masu rauni a jerin …

Read More »