Home / Kasuwanci (page 2)

Kasuwanci

Karancin Biredi Na Kara Yin Kamari A Zamfara

Daga Imrana Abdullahi Karancin biredi ya yi kamari a Jihar Zamfara yayin da gidajen biredi suka rufe saboda tashin farashin kayan masarufi. Kungiyar masu sayar da biredi reshen jihar Zamfara, ta koka kan yadda hauhawar farashin fulawa da sauran abubuwan da ake bukata don samar da biredi ya tilastawa gidajen …

Read More »

Farashin Hatsi Na Kara Yin Tashin Gwauron Zabo

Daga Imrana Abdullahi Daukacin talakawan Najeriya na kara kokawa da irin yadda ake samun matsalar tashin farashin kayan amfanin Gona yun daga ainihin garuruwan da ake Noma amfanin da suka hada Funtuwa, Dandume, Faskari’ Sabuwa, Malumfashi, Kafur da Bakori wadannan duk a cikin Jihar Katsina suke, duk suna Noman Shinkafa, …

Read More »

AN RUFE GUDAJEN MAI 50 A JIHAR KOGI

  Daga Imrana Abdullahi, Kaduna arewacin Najeriya     A kokarin ganin an magance matsalar wahalar man fetur yasa a ranar Litinin Hukumar Kula da Man Fetur ta Najeriya, NMDPRA, ta rufe gidajen mai guda 50 domin gudanar da aiki ba tare da lasisin ajiya ba. A Lokoja, kodinetan hukumar …

Read More »

AN KASHE WANI HAR LAHIRA A SAKKWATO

Biyo bayan yin kalmar batanci ga fiyayyen balita wani mutum mai suna Usman Buda da ke sana’a da  ke a cikin garin Sokoto, an kashe shi har lahira bisa zarginsa da yin kalaman batanci ga Annabi Muhammad. Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya ruwaito, mahawara ta barke a tsakaninsu …

Read More »