Yadda Batun Kamen Almajirai Ya Gudana A Jihar Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban hukumar kula da ababen hawa da kuma dokar muhalli Mejo Garba Yahya Rimi mai murabus, ya bayyana cewa har yanzu ba su samu iyayen wani yaron almajiri da mota ta buge a kan titin da ya zagaye …
Read More »An Nada Sale Musa Kwankwaso Hakimin Madobi
An Nada Sale Musa Kwankwaso Hakimin Madobi Mustapha Imrana Abdullahi Mai martaba Sarkin Karaye Alhaji Dokta Ibrahim Abubakar III ya bayyana nadin Alhaji Sale Musa Kwankwaso da ake yi wa lakabi da (Baba) a matsayin Hakimin Madobi. Sabon Hakimin Madobin shi ne Dagacin Garin Kwankwaso kuma ya dade yana yi …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rasuwa Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu daga garin Karamar hukumar Makarfi da ke cikin Iihar Kaduna na cewa Allah ya yi wa tsohon shugaban majalisar dokokin Jihar Kaduna Alhaji Ahmed Hassan Jumare rasuwa. Kafin rasuwarsa dai ya samu …
Read More »Ana Kokarin Haifar Da Rikicin Addini A Nijeriya – DSS
Ana Kokarin Haifar Da Rikicin Addini A Nijeriya – DSS Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS) ta bayyana cewa akwai wani shirin da ya da ce ta ankarar da jama’a na kokarin haifar da fitina da sunan rikicin addini a kasa baki daya. Hukumar ta ce …
Read More »Yan Nijeriya Na Murnar Zagayowar Ranar Haihuwar Gwamna Aminu Waziri Tambuwal
Yan Nijeriya Na Murnar Zagayowar Ranar Haihuwar Gwamna Aminu Waziri Tambuwal Abdulmumin Giwa Ne Ya Rubuto Yan Nijeriya daga kowace kusurwa, lungu da sako na fadin kasar suna murnar ta ya Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal muranar ranar haihuwarsa da ya yi bikin ranar haihuwar a ranar Lahadin …
Read More »Allah Ya Yi Wa Kanar Aminu Isa Kontagora Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Kanar Aminu Isa Kontagora Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren Gwamnatin Jihar Neja Ahmed Ibrahim Matane ya bayyana kaduwarsa da jin rasuwar tsohon Gwamnan Jihohin Kano da Benuwai kanar Aminu Isa Kontagora, ritaya. Kanar Aminu Isa Kontagora ya rasu ne a Abuja bayan fama da gajeruwar rashin …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu bayanai da muka samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa tsohon kwamishinan Yan Sanda na Jihar Kaduna kuma tsohon mataimakin shugaban yan Sanda mai ritaya rasuwa. Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya …
Read More »Gwamna Aminu Waziri Tambuwal Ya Bude Aikin Tituna A Ribas
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal Ya Bude Aikin Tituna A Ribas Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya kaddamar da bude sababbin titunan da Gwamnan Jihar Ribas Nyeson Wike ya gina . ” Gwamnonin jam’iyyar PDP a halin yanzu suna yin aiyuka domin ci gaban jama’a a …
Read More »Bamu Ga Wanda Ya Yi Kama Da Sardauna Ba A Arewa – Fasto Buru
Bamu Ga Wanda Ya Yi Kama Da Sardauna Ba A Arewa – Fasto Buru Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin Kirista da ke cikin garin Kaduna Fasto Yohanna Y D Buru, ya bayyana yankin arewacin Nijeriya a matsayin wurin da ya rasa tsantsar shugabannin da za su Bogi kirjin cewa …
Read More »An Rushe Ginin Da Za A Yi Taron Yin Zina A Kaduna
An Rushe Ginin Da Za A Yi Taron Yin Zina A Kaduna Mustapha Imrana Andullahi Jami’an ma’aikatar kulawa da ingancin gine gine KASUPDA ta Jihar Kaduna sun rushe wani katafaren ginin da aka shirya yin taron gangamin fatin yi Zina a Kaduna. Mai magana da yawun hukumar, Nuhu Garba …
Read More »