DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan jihar Zamfara,Dokta Dauda Lawal, a ranar Litinin, ya kai ziyara Bungudu inda ya yi tir da kakkausar murya kan harin da ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Bungudu. A daren jiya ne ‘yan bindiga suka kai hari a karamar hukumar Bungudu, wanda ya yi sanadin …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Musanta Batun Kin Amincewa Da Sunan Mutumin Da Zai Maye Gurbin El Rufa’i
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya karyata wani labari da ke nuni da cewa ya ki amincewa da sunan mutumin da Malam Nasir el-Rufa’i ya bayar domin a bashi mukamin minista tare da yin kira ga kafafen yada labarai da su daina yada labaran karya. Babban …
Read More »Na Shiga Damuwa Da Kaluwa A kan Rushewar Masallacin Zariya – Kakakin Majalisar Tajudeen Abbas
Daga Imrana Abdullahi … addu’a ga wadanda abin ya shafa …ya bukaci daukar mataki don hana sake faruwa Kakakin majalisar wakilai Honarabul Dokta Abbas Tajudeen, ya bayyana rugujewar wasu sassa na babban masallacin Zariya, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar wasu a matsayin abin takaici da ban tausayi. Kakakin Majalisar, Abbas …
Read More »Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Gwamna Abba Kabir, IG Za su Halarci Bikin karrama ‘yan sanda a Wudil
Daga Imrana Abdullahi A gobe ne mataimakin shugaban kasar Najeriya Sanata Kashim Shettima zai isa Kano domin halartar bikin yayen daliban makarantar horar da ‘yan sandan Najeriya a Wudil. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran gwamnan jihar Kano Alhaji Abba …
Read More »Sojojin Najeriya Sun Ceto Tsohon Shugaban Kwalejin Ilimi Da ɗansa A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin sun magance matsalar masu rike da bindiga ba tare da izini ba suka ta’addanci da satar mutane suna neman kudin fansa, Rundunr sojin Najeriya ta ce kubutar da tsohon shugaban kwalejin ilimi ta tarayya da ke Gusau Dakta Hassan Abubakar Augie tare da ɗansa …
Read More »Wamakko Ya Yi Wa Kananan Hukumomi Sokoto 3 Domin Magance Cutar Cizon Sauro
By; Imrana Abdullahi A kokarinsa na tabbatar da samun lafiya da kuma kawar da cutar zazzabin cizon sauro a cikin birnin Sakkwato, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya kaddamar da wani atisayen feshin maganin Sauro a yankin Sanatan Sakkwato ta Arewa. Atisayen na bana wanda aka ce zai gudana ne a …
Read More »Tsaron rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar Katsina ne ke gabanmu – Gwamba Dikko
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya bayuana a ranar Juma’a 11 ga Agusta, 2023 cewa babu wani abin da gwamnatinsa ta sa a gaba kamar tsaron rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar da ke zaune lungu da sako domin su koma barci da …
Read More »MASALLACI YA RUSHE YA KASHE 4, MUTANE 7 SUN JIKKATA A ZARIA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Akalla masu ibada hudu ne ake fargabar sun mutu sannan wasu 7 sun jikkata yayin da wani bangare na babban masallacin Zaria ya rufta a yau Juma’a. Wani wanda ya tsira da ransa wanda ke yin ibada tare da wadanda abin ya shafa a cikin Masallacin, Malam …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA ƘADDAMAR DA SHIRIN TSAFTACE MUHALLI NA ZAYOSAP
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal, a ranar Juma’a, ya ƙaddamar da Shirin tsaftace muhalli mai suna ‘Zamfara Youth Sanitation Programme’ (ZAYOSAP) domin tsaftace babban birnin Jihar Zamfara da kewaye. Gwamnan, a yayin bikin ƙaddamar da shirin a tsohon ɗakin taro na gidan gwamnati da ke Gusau, ya jaddada cewa …
Read More »Wata Kotun A Kano Ta Soke Zaben Dan Majalisar Wakilai Na Tarauni
Daga Imrana Abdullahi Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokoki a Jihar Kano ta soke zaben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tarauni, Muktar Yerima (NNPP) sskamakon takardar shaidar makaranta na jabu. Mai shigar da kara, Hafizu Kawu na jam’iyyar APC ya kalubalanci nasarar zaben Muktar Yerima wanda kotun ta …
Read More »