Muna Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Bisa Inganta Asibitoci – Farfesa Jika Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban da ke kula da babban asibitin masu fama da matsalar kwakwalwa na Gwamnatin tarayya Farfesa Abdulkareem Jika Yusuf, ya bayyana farin cikinsa da jin dadinsa da halin da asibitin yake ciki sakamakon samun aikace aikacen …
Read More »An Yi Wa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal Allurar Rigakafin Korona
An Yi Wa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal Allurar Rigakafin Korona Daga Babban Editanmu Na Sakkwato Kwamishinan ma’aikatar lafiya na Jihar Sakkwato Dokta Mohammad Ali Inname, ne ya yi wa Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal Allurar Rigakafin cutar Korona da Yammacin ranar Lahadi a cikin gidan Gwamnatin Jihar Sakkawato da …
Read More »Gwamnan Jihar Kaduna Da Mataimakiyarsa Sun Karbi Allurar Rigakafin Korona
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ya samu nasarar karbar allurarsa ta rigakafin cutar Korona da ke haddasa Mashako mai tsanani. Gwamnan tare da mataimakiyarsa Dokta Hadiza Sabuwa Balarabe duk sun samu tasu allurar mai suna “Astra Zeneca” domin Rigakafin cutar Korona. Ita dai cutar Korona ta addabi duniya …
Read More »Gwamna Zulum Ya Ziyarci Asibiti, Ya Tabbatar Da Mutuwar 10,47 Sun Samu Raunuka
Gwamna Zulum Ya Ziyarci Asibiti, Ya Tabbatar Da Mutuwar 10,47 Sun Samu Raunuka Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Furofesa Babagana Umara Zulum ya tabbatar da salwantar rayukan mutane 10 kuma mutane 47 sun samu raunuka sakamakon harin da yan Boko Haram suka kai da makaman rika a unguwar Gwange. …
Read More »Gwamna Zulum Ya Bayar Da Umarnin A Dauki Likitoci 40
Gwamna Zulum Ya Bayar Da Umarnin A Dauki Likitoci 40 Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zullum, na ganin ya samar da ingantaccen tsarin kula da lafiyar jama’a ya bayar da umarnin kara daukar Likitoci 40 da kuma amincewa da a fadada asibitin Kwararru. Gwamnan da …
Read More »Masu Matakin Albashi Kasa Da 14 Su Yi Aiki Daga Gida – El- Rufa’I
Masu Matakin Albashi Kasa Da 14 Su Yi Aiki Daga Gida – El- Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I ta bayar da sanarwar cewa dukkan wani da yake kasa da matakin Albashi na 14 su ci gaba da yin aiki daga gidajensu …
Read More »NA KEBE KAINA – Inji Gwamna Jihar Sakkwato
NA KEBE KAINA….Gwamnan Jahar Sakkwato, Alahaji Aminu Waziri Tambuwal (CFR, Mutawallen Sokoto) A lokacin tafiye-tafiyen aiki da na yi a cikin ‘yan kwanakkin nan, na yi mu’amular aiki ta qut-da-qut da wasu manyan mutane wadanda gwajin da aka gudanar ya nuna sun harbu da cutar Korona (Covid-19) a saboda haka …
Read More »Gwajin Cutar Korona A Jihar Kaduna Kyauta Ne
Gwajin Cutar Korona A Jihar Kaduna Kyauta Ne Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna Dokta Hadiza Balarabe da Kwamishiniyar lafiyan Jihar kaduna sun tabbatar da cewa yin Gwajin cutar Korona kyauta ne a Jihar kaduna. Sun tabbatar da hakan ne a wajen wani taron tattaunawa da kafafen rediyo domin …
Read More »Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I
Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana cewa bashi dauke da wannan cuta ta Korona. Gwamnan ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada Labarai a cikin gidan Gwamnatin Jihar da aka yada …
Read More »A Kaduna Abin Jiya Zai Dawo Ne
Akwai Yuwuwar Saka Dokar Hana Fita A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta gargadi jama’a game da yuwuwar sake shiga dokar hana fita kashi na biyu madamar mutane ba su kiyaye da ka’idojin hana dauka da yada cutar Korona ba. Bayanin …
Read More »