Home / Lafiya (page 5)

Lafiya

KDSG declares State of Emergency in WASH sector

Kaduna State Government has declared a state of emergency in the Water, Sanitation and Hygiene (WASH)sector, to enable it attain the national goal of making Nigeria Open Defecation Free(ODF) by the year 2025. In a statement signed by the Special Adviser on Media and Communication, Mr Muyiwa Adekeye on Thursday, …

Read More »

Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago

Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago Mustapha Imrana Abdullahi Sakatariyar Kungiyar Kwadago reshen Jihar Kaduna kuma sakatariyar kungiyar ma’aikatan da ke aiki a asibiti Uwargida Christy John Bawa, ta bayyana cewa har ya zuwa yanzu Gwamnatin Jihar Kaduna bata zauna da yayan kungiyar kwadagon Jihar …

Read More »

An Sallami Wanda Cutar Korona Ta Kama A Kaduna

Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa an sallami wani mutum daya daga cikin mutane shida da cutar Korona ta kama, an dai sallame shi ne daga wurin da aka Killace wadanda suka harbu da Covid – 19. Kwamishinar lafiya Dakta Amina Mohammed Baloni ta bayyana hakan ranar Laraba, ta ce …

Read More »