Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin al’umma baki daya da su tashi tsaye wajen bayar da gudunmawarsu domin a kawar da matsalar lalacewar tarbiyya wadda ta haifar da wasu matasa suka dauki halayyar yi wa jama’a kwacen wayoyin hannu. Shugaban karamar hukumar Funtuwa da ke Jihar Katsina Malam …
Read More »Asmau’s Leadership Refurbishes Council’s Vehile Through Partnership
By Abdulwaheed Olayinka Adubi The long abadoned 14-Seaters Toyota Hiace Bus of the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Kaduna council, has been revived by the leadership of Asma’u Yawo Halilu. The feat came to reality with the support of the Nigerian Breweries plc, with the aim to easing the …
Read More »Shugabancin NUJ Na Kaduna Ya Gyara Motar Kungiyar Ta Hanyar Hadin Gwiwa
Wata motar da ta dade da ajiyewa tare da an gyara ta ba kirar Toyota Bas mai cin mutane 14 ta kungiyar yan jarida reshen Jihar Kaduna (NUJ), tuni aka gyara ta bisa jagorancin Asma’u Yawo Halilu. Aikin gyaran ya tabbata ne tare da hadin Gwiwar kamfanin barasa na Najeriya, …
Read More »YADDA LAMIDI APAP YA SHA DA KYAR A KOTUN ABUJA
Sakamakon irin yadda al’amura suka kasance tun bayan kammala zaben shugaban kasa na shekarar 2023 da ya gabata, jam’iyyar Lebo ta shiga cikin wani hali na tsaka mai wuya Inda aka samu wadansu bangarori biyu masu ikirarin cewa suke da shugabancin jam’iyyar a mataki na kasa. Kamar dai yadda lamarin …
Read More »Likitoci Masu Neman Kwareww Sun Shiga Yajin Aiki A Najeriya
Sakamakon irin yadda aka samu kudewar al’amuran kula da walwalar Likitoci musamman masu neman kwarewa a tarayyar Najeriya ya sa kungiyar tasu ta bayar da sanarwar tafiya yajin aikin gargadi na kwanaki Biyar daga yau Laraba zuwa ranar litinin 22 ga wannan watan. Kamar dai yadda bayanai suka gabata Likitocin …
Read More »MAJALISAR DOKOKIN JIHAR KATSINA TA DAKATAR DA SHUGABAN KARAMAR HUKUMAR FASKARI
Sakamakon irin yadda wadansu mutane yan asalin karamar hukumar Faskari suka Gabatarwa da majalisar dokokin Jihar Katsina karkashin jagorancin Honarabul Tasi’u Maigari Zango korafi majalisar ta Dakatar da shugaban karamar hukumar ta Faskari Bala Ado har sai sun kammala gudanar da binciken da suke yi a kansa. Majalisar …
Read More »ANTI-PARTY: ZAMFARA APC SETS UP 11-MEMBER COMMITTEE
In an effort to fish out those that committed anti – party activities during the last concluded General elections for Governors, state assembly, Senate, House of representatives and Presidential elections Zamfara state chapter of the All Progressive Congress (APC) has sets up a powerful committee that saddled with a responsibility …
Read More »KUNGIYAR MATASAN NAJERIYA NA GOYON BAYAN SANATA YARI
Daga Imrana Abdullahi Daukacin yayan kungiyar matasan Najeriya sun bayyana cikakken hadin kansu da goyon baya ga zababben Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari Shetiman Zamfara domin ya Dare kujerar shugaban majalisar Dattawa ta kasa. Yayan kungiyar sun bayyana hakan ne a lokacin da suka kai wata ziyara ofishin hedikwatar jam’iyyar …
Read More »KTHA SUSPENDS BALA ADO FASKARI COUNCIL CHAIR TO INVESTIGATE PETITION
The Katsina State House of Assembly has announced the suspension from office of the Chairman of the Faskari Local Government Council, Hon Musa Bala Ado pending the conclusion of investigation on allegations of mismanagement and maladministration brought before the House against the suspended Chairman. The House …
Read More »Hukumar NDLEA Ta Kama Mutane 85 Bisa Zargin Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da ke zuwa mana daga Jihar Kano na cewa a ranar Litinin da ta gabata hukumar da ke yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kai samame wani dandalin da wasu da ake zargi da shiga wani Kulab din Dare suna …
Read More »