….Juyin mulki ba alkairi ba ne Daga Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar kasar Nijar mazauna Jihar Kaduna sun bayyana bakincikinsu da tsananin rashin jindadinsu da abin da ke faruwa a kasar Nijar. Don Allah a duba Allah da sayayyar Manzon Allah SAW sojojin nan su mayar wa da zababben shugaban kasa …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Bukaci Yan Kasuwa Su Saukakawa Jama’a
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar kula da harkokin addinai na Jihar Katsina Honarabul Ishaq Shehu Dabai ( Kadimul Islam na Jihar Katsina) ya yi kira da babbar murya ga dukkan daukacin yan kasuwa da su saukakawa jama’a a cikin kasuwancinsu. Kwamishina Ishaq Dabai ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »Dangiwa Ya Yi Murabus A Matsayin Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar jihar Katsina ta gudanar da taronta na farko da kuma wani zama mai ban sha’awa don karrama sakataren gwamnatin jihar mai barin gado, Alhaji Ahmed Musa Dangiwa, a gidan gwamnati. Alhaji Ahmed Dangiwa, tare da Hajiya Hannatu Musa Musawa, mai baiwa shugaban kasa shawara kan …
Read More »GANDUJE ZAI SAKE GYARA JAM’IYYAR APC – KAILANI MUHAMMAD
Daga Imrana Abdullahi An bayyana sabon shugaban jam’iyyar APC Dokta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin wanda zai jajirce wajen gyaran jam’iyyar APC domin Najeriya ta ci gaba da bunkasa. Bayanin hakan dai ya fito ne daga bakin shugaban gamayyar kungiyoyin APC da suka yi fafutukar ganin shugaba Bola Tinubu ya …
Read More »SAKON TAYA MURNA ZUWA GA SABON SHUGABAN APC NA KASA GANDUJE MURNA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar APC reshen Jihar Zamfara karkashin jagorancin shugabanta Honarabul Tukur Umar Danfulani na taya sabon shugabanmu na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje murnar zama shugaban jam’iyyarmu mai girma a yayin babban taron jam’iyyar karo na 12 da ya gudanar yau a Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne …
Read More »Ganduje ya zama shugaban APC na kasa
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswa ta kasa ta zabi Dokta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa. An yanke wannan shawarar ne a babban taron jam’iyyar na kasa (NEC) karo na 12 da aka gudanar a dakin taro na Otal din Transcorp …
Read More »Gov Radda’s security, economic approach commendable – Sabi’u Mahuta
By; Imrana Abdullahi, Northwest Nigeria The security strategy employed by Governor Dikko Radda of Katsina State to deal with banditry, kidnapping, cattle rustling and other sundry crimes it has been commended. The commendation was made by Alhaji Sabi’u Sa’idu Mahuta, Sardaunan Danejin Katsina,Danmalikin Kafur and an Executive Director of AA …
Read More »CONGRATULATIONS TO OUR LEADER
By Imrana Abdullahi The Zamfara State Chapter of the All Progressives Congress APC under the chairmanship of Hon. Tukur Umar Danfulani wishes to congratulate its leader and immediate past Governor of the state, His Excellency, Dr. Bello Mohammed Matawalle MON over his selection and subsequent nomination for ministerial engagement …
Read More »SUNAYEN MINISTOCI KASHI NA BIYU YA ISA MAJALISAR DATTAWA
Daga Imrana Abdullahi AHMED TIJJANI BOSUN TIJJANI DR MARYAM SHETTI ISHAK SALAKO TUNJI ALAUSA TANKO SUNUNU ADEGBOYEGA OYETOLA ATIKU BAGUDU BELLO MATAWALLE IBRAHIM GEIDAM SIMON BAKO LALONG LOLA ADEJO SHUAIBU ABUBAKAR TAHIR MAMMAN ALIYU SABI ALKALI AHMED HEINEKEN LOKPOBIRI UBA MAIGARI ZEPHANIAH JISSALO
Read More »Minista Daga Sakkwato Tambuwal Ya Yi Bayani
Daga Imrana Abdullahi Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana halin da ake ciki dangane da nadin Bello Muhammad Goronyo a matsayin minista daga Sokoto. Bayanin na Tambuwal yana kunshe ne a cikin wata sanarwa da tsohon kwamishinan ma’aikatar yada labarai da sake farfado da jama’a ta …
Read More »