Daga Imrana Abdullahi Hajiya A’ishatu Ibrahim Madina, yar takarar neman kujerar shugabar mata ta kasa a jam’iyyar PDP ta bayyana cewa za ta tabbatar da kare martaba da mutuncin mata idan Allah ya bata wannan matsayin karkashin PDP. A’ishatu Madina ta bayyana hakan ne a lokacin da take zantawa da …
Read More »PDP na da babbar dama a Jihar Katsina- Sanata Bello Hayatu Gwarzo
….An Yi Kira Ga Daukacin Yayan Jam’iyyar PDP Na Jihar Katsina Da Su Tabbatar Da Hadin Kai A Tsakaninsu Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen Arewa maso Yamma Sanata Bello Hayatu Gwarzo, ya bayyana samun hadin kai a tsakanin yayan jam’iyyar PDP a shiyyar musamman a tsakanin yayan jam’iyyar …
Read More »Ciyo Bashi: Yan Majalisa Sun Gamsu Da Hujjojin Tinubu – Sanata Rufa’I Hanga
Daga Bashir Bello, Abuja. Senator, Rufai Hanga ya tabbatar da cewa yan Majalisar tarayya sun amince da hujjojin da gwamnatin shugaba Bola Ahmad Tinubu ta gabatar wa majalisar na ciyo bashin Kudi Dalar Amurka Biliyan 7.8 da kuma kudin tarayyar Turai na Yuro miliyan 100 a satin da ya gabata. …
Read More »Magaji Abdu Alhassan (Boss) Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Bayanan da muke samu daga karamar hukumar Zariya a Jihar Kaduna na tabbatar da cewa Magaji Alhassan da ake yi wa lakabi da (Boss) ya fice daga cikin jam’iyyar PDP. Ya dai bayyana ficewar ta sa ne a cikin wata takardar da ya rubutawa shugaban rikon jam’iyyar PDP na …
Read More »Kansilolin PDP 19 Tare Da Magoya Bayansu Dubu Hamsin Sun Koma APC A Kaduna
…”Muna yin kira ga Isa Ashiru Ya Hada Kai Da Gwamna Uba Sani A Ciyar Da Jihar Kaduna Gaba Daga Imrana Andullahi Isyaku Ishaya Duci, kansila ne mai wakiltar mazabar Yelwa da ke karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna da ya gabatar da jawabi a madadin sauran kansilolin ya …
Read More »Ta Tabbata Muktar Ramalan Yero Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Ya Fice Daga PDP
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kaduna na bayanin cewa tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Muktar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP. Kamar dai yadda wakilin mu ya ga wata takardar da ya rubutawa mazabarsa ta Kaura ya na shaida masu cewa ya fice daga …
Read More »Kashim Shettima ya nada Hakeem Baba Ahmed Mai taimaka masa Kan lamuran siyasa
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya nada Dokta Hakeem Baba Ahmed a matsayin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin siyasa. Dokta Hakeem ya fito daga Zariya ne a jihar Kaduna kuma dangi daya da Yusuf Datti dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar yar kwadago …
Read More »Kotu Ta Yi Watsi Da Zaben Yusuf Datti Na NNPP Ta Tabbatar Da Musa Iliyasu Kwankwaso Na APC
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai yi murabus daga Jami’ar Bayero Kano kwanaki 30 gabanin zaben ba. Mai shari’a Ngozi Flora Azinge ta umarci hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta …
Read More »You Can Remove Billboards, But Can’t Remove All Eyes On Judiciary – Atiku’s Aide
*Says even the arbiters of justice know that all eyes are on them because of the historic nature of their assignment Phrank Shaibu, the Special Assistant on Public Communications to Atiku Abubakar says the destruction of billboards which put up adverts that read, “All …
Read More »Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC
Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …
Read More »