Daga Imrana Abdullahi Akwai jita-jita cewa tsohon gwamnan jihar Katsina Barista Ibrahim Shehu Shema ya fice daga jam’iyyar PDP ya koma jam’iyyar, APC. Rahotanni daga kafafen yada labarai sun nuna cewa Barista Shema ya ziyarci shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a ranar Asabar. Duk …
Read More »Jam’iyyar PDP ta zabi Hon Yusuf Dingyadi a matsayin wakili na kwamitin musamman a kan yan jarida da watsa labarai na zaben gwamnoni a jihohin Bayelsa, Kogi da Imo
Daga Imrana Abdullahi Jam’iyyar PDP ta Kasa ta baiyana nadin Honarabul Yusuf Abubakar Dingyadi a matsayin wakili a cikin kwamitin musamman da zai lura da harakokin hulda da yan jaridu da Watsa labarai na zaben gwamnonin jihohin Bayelsa, Kogi da Imo wanda ake sa ran gudanarwa a tsakanin watanin Nuwamba …
Read More »Majalisar Katsina Ta Nemi Agajin Gaggawa Ga Wadanda Ruwan sama Ya Yi Wa Barna
….Sama da gidaje 50 ne ruwan sama ya lalata Daga Imrana Abdullahi Majalisar dokokin Jihar Katsina ta yi kira ga gwamnatin jihar da ta tallafa wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a karamar hukumar Dutsi da ke jihar.  Bayanan da aka samu zuwa ga majalisar Sama da gidaje 50 …
Read More »APC Na Maraba Da Kwankwaso – Ganduje
Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana aniyar jam’iyyar na karbar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP idan ya amince ya koma jam’iyya mai mulki. Dokta Ganduje ya bayyana hakan ne a yayin wani taron manema labarai bayan …
Read More »GANDUJE ZAI SAKE GYARA JAM’IYYAR APC – KAILANI MUHAMMAD
Daga Imrana Abdullahi An bayyana sabon shugaban jam’iyyar APC Dokta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin wanda zai jajirce wajen gyaran jam’iyyar APC domin Najeriya ta ci gaba da bunkasa. Bayanin hakan dai ya fito ne daga bakin shugaban gamayyar kungiyoyin APC da suka yi fafutukar ganin shugaba Bola Tinubu ya …
Read More »Ganduje ya zama shugaban APC na kasa
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswa ta kasa ta zabi Dokta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa. An yanke wannan shawarar ne a babban taron jam’iyyar na kasa (NEC) karo na 12 da aka gudanar a dakin taro na Otal din Transcorp …
Read More »Gwamnatin Katsina Za Ta Kafa Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin iharJ Katsina ta bayyana cewa tana shirin samar da ma’aikatar kula da harkokin tsaron cikin gida da za ta mayar da hankali wajen magance matsalolin tsaro da ke addabar jihar. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana haka ne lokacin da ya karbi bakuncin wadanda suka sauya …
Read More »BA WANDA ZAI CIRE BOLA TINUBU DAGA MULKIN NAJERIYA – INJINIYA KAILANI
…Yan Najeriya Su Yi Hankali Da Masu Son Zuciya Daga Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyi masu zaman kansu da suka hadu a karkashin kungiyar (Confederation of all APC support group) da suka yi fafutukar ganin jam’iyyar APC ta samu nasara sun yi kira ga shugabannin addinai a ko’ina suke da su …
Read More »An Mika Sunayen Mutane 20 Ga Majaliaar Dokokin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Katsina karkashin Dokta Dikko Umar Radda ta aike da sunayen mutane 20 domin a nada su mukaman kwamishina. Kamar yadda wata takardar da ke dauke da sa hannun Maiwada DanMallam Darakta Janar mai kula da harkokin kafofin yada labarai a ofishin Gwamnan Jihar ta bayyana …
Read More »Dan majalisar Tarayya Nasiru Shehu Ya Samar Da Ribar Dimokuradiyya A Mazabar Bodinga 
By Bashir Rabe Mani Dimokuradiyya ita ce gwamnatin jama’a, ta jama’a da jama’a suka zaba. Wannan ita ce ma’anar dimokuradiyya a ko’ina kuma a duniya baki daya. Har ila yau, shi ne tsarin Gwamnati mai karbuwa a duk fadin duniy, Wanda hakan ya sanya duk wani nau’i na shugabanci, in …
Read More »