…Zamu yi Maganin Matsalar Tsaro Daga Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP honarabul Isa Muhammad Ashiru Kudan, ya bayyana cewa sun shirya tsaf domin magance matsalar tsaro da kuma mayar da tallafin Takin Zamani domin samun bunkasa tattalin arzikin kasa baki daya. Honarabul Isa Muhammad Ashiru …
Read More »Ayu Zai Iya Kai PDP Ga Nasara, Mutum Ne Mai Basira Shugaba Ne Mai Biyayya: Yan PDP Arewa Maso Yamma
Daga Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyi kwararru na jam’iyyar PDP masu kokarin tabbatar da zaman lafiya ( PDPCUP) sun bayyana shugaban jam’iyyar PDP na kasa Dokta Iuorchia Ayu, a matsayin jajirtaccen mutum wanda keda kwarewar da zai kai jam’iyyar ga Tudun muntsira na nasara. Zai kuma iya fitar da jam’iyyar daga …
Read More »JAM’IYYAR PDP TA KADDAMAR DA KWAMITICIN KAMFEN NA SHUGABAN KASA DA GWAMNA A KADUNA
Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna ta kaddamar da manya manyan kwamitocin Yakin neman zaben Gwamna, shugaban kasa da kuma na masu bayar da shawara. Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Kaduna Mista Felix Hassan Hyet, lokacin da yake kaddamar da kwamitoci ya ce an samar da su ne domin samun nasara …
Read More »Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Karyata Jita Jitar Da Ake Yadawa
Daga Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar, ya Karyata Jita jitar da wadansu ke yadawa cewa wai zai ce a zabe shi sannan kuma kada a zabi sauran yan takara, musamman Gwamna. Abdul’Aziz Yari Abubakar, wanda dan takarar Sanata ne a halin yanzu a Jihar …
Read More »GIRGIZAR KASA TA KAMA PDP A ZAMFARA DAN TAKARAR MAJALISA YA KOMA APC
Daga Imrana Abdullahi Kwanaki biyar bayan dan takarar majalisar dokokin Jihar Zamfara a mazabar Gusau II, Alhaji Ibrahim Mada ya yaga satifiket dinsa na shaidar cin zabe domin tsayawa takara wanda aka bashi karkashin PDP bayan ya canza sheka zuwa APC, sai ga kuma wani da zai tsaya takara daga …
Read More »Dattawan PDP Zamfara sun roki Ayu da ya sanya baki akan matsalar su da dan takarar Gwamna
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gamayyar kungiyar Dattawan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara sun yi kira ga shugaban jam’iyyar na kasa Dokta Iyorchia Ayu da ya Sanya baki domin ceton jam’iyyar daga cikin halin da ta shiga. Sun dai bayyana hakan ne a cikin wata takardar da suka raba wa manema labarai …
Read More »ZAMFARA NNPP COLLAPSES ALL ITS STRUCTURE TO JOIN GOVERNOR MATAWALLE IN APC
All existing structure of the Zamfara State Chapter of the NNPP were today collapsed as the members joined Governor Bello Matawalle into the APC. In a statement signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made available to news men revealed that This …
Read More »Sardaunan Badarawa Ya Kayar Da Mr LA, Da Kuri’a 210
Usman Ibrahim wanda aka fi Sani da Sardaunan Badarwa ya zama dan takarar jam’iyyar PDP bayan sake zaben fitar da Gwani da aka yi a ranar Litinin 7 ga watan Nuwamba 2022. Sardaunan Badarawa ya samu kuri’u 210 daga cikin yawan kuri’un da aka kafa 221 a lokacin zaben, …
Read More »ZAMU TABBATAR DA AN YI WA YANKIN FUNTUWA ADALCI – DANDUTSE
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Kananan hukumomin Funtuwa da Dandume, kuma dan takarar Sanatan yankin Funtuwa da ake kira karaduw, Alhaji Muntari Dandutse ya bayar da tabbacin cewa za su tabbatar an yi wa kowa adalci tun daga Jihar Katsina zuwa kasa baki daya. Alhaji …
Read More »ZAMU KAFA MAKARANTUN HADDAR ALKUR’ANI UKU A KATSINA – DIKKO RADDA
DAGA IMRANA ABDULLAHI ALHAJI Dokta Dikko Umar Radda ya bayyana cewa a cikin kudirorin da yake kokarin kawowa domin neman gyaran al’amura a Jihar Katsina zai kawo tsarin makarantun HADDAR Alkur’ani mai tsarki a Jihar Katsina. Dokta Dikko Umar Radda wanda yakasance dan takarar Gwamna ne a halin yanzu a …
Read More »