Home / Labarai / Gwamnatin Kaduna Ta Sanya Dokar Hana Fita Awa 24 A Gundumar Atyap Da Chawai

Gwamnatin Kaduna Ta Sanya Dokar Hana Fita Awa 24 A Gundumar Atyap Da Chawai

 Imrana Abdullahi
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana Sanya dokar hana fita tsawon Awa 24 a gundumar Atyap da ke karamar hukumar Zangon Kataf da kuma Chawai a karamar hukumar Kauru.
Wannan dokar hana fita ta awa 24 ta fara aiki ne nan nake.
 Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da ke dauke da sa hannun kwamishinan kula da harkokin tsaron cikin gida da al’amuran cikin Gida Samuel Aruwan.
Jami’an tsaro suna kokarin tabbatar da zaman lafiya daga irin yadda al’amura suke ciki biyo bayan yadda aka samu tashin tashina a satin da ya gabata saboda rikicin fili a Zangon Kataf da shugabannin jama’a suka yi kokarin kwantarwa amma kuma lamarin ya yadu.

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.