Home / Garkuwa / Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau

Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau

Kotu Ta Yanke Hukunci Ka Sarkin Zazzau
Mustapha Imrana Abdullahi
Babbar kotun Jihar Kaduna da ke a Unguwar Dogarawa Sabon garin Zariya ta yanke hukuncin cewa Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli ne Sarkin Zazzau na sha Tara (19).
Alkalin kotun mai shari’a Kabir Dabo, ya yanke hukuncin cewa za a iya Rantsar da shi a ranar Litinin 9 ga watan Nuwamba, wanda Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- rufa’i, zai iya yi.
Shi dai wannan hukuncin ya biyo bayan karar da Iyan Zazzau, Bashar Aminu Aminu shigar yana kalubalantar nadin sabon Sarkin na Zazzau.

About andiya

Check Also

Northern Christian Leaders Pay Homage to Khalifah Sanusi, Strengthening Ties.

Northern Nigerian Christian Clerics Pay Homage to His Highness Khalifah Sanusi Lamido Sanusi to Strengthen …

Leave a Reply

Your email address will not be published.