Home / News / Kungiyar Taimakawa Jama’a Ta LMSDI Ta Taimakawa Mutane Da Abin Wanke Hannu

Kungiyar Taimakawa Jama’a Ta LMSDI Ta Taimakawa Mutane Da Abin Wanke Hannu

Shugabar Kungiyar Like Minds Social Development Innitiatives karkashin Hauwa’u Mai Jidda Jidda, ta shiga sako da Lungunan Kaduna inda suka taimakawa jama’a da abin wanke hannu domin tsaftace hannu a kawar da cutar Covid – 19 da ake kira da cutar Korona ga labarin nan a cikin hotuna yadda ayyukan kungiyar LMSDI ya kasance.

Ga irin yadda Mai Jidda take kokarin mikawa tare da zuba abin wanke hannu ba wani mutum da ya dade yana harkar kungiyoyi
Ga irin abubuwan wanke hannun da kungiyar Mai Jidda ta rabawa mutane domin tsaftace hannu.
Ga irin yadda Mai Jidda take take nunawa yan uwa mata yadda ake amfani da sinadarin wanke hannun.
Ga wata matar da Mai Jidda ta mikawa sinadarin wanke hannun da nufin kawar da Korona.
Ga wata Dattijuwa da itama ta samu nasarar samun sinadarin wanke hannu daga Mai Jidda Jidda.
Suma jami’an tsaro sun samu tagomashin kungiyar LMSDI karkashin jagorancin Mai Jidda Jidda.

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.