Home / Tag Archives: An sake su

Tag Archives: An sake su

An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari

An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa an saki baki dayan Daliban da aka kwashe daga makarantar sakandare ta garin Kankara cikin Jihar Katsina. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawa da ya …

Read More »