Home / Tag Archives: APC (page 2)

Tag Archives: APC

ZAMFARA APC MOURNS ALHAJI AHMAD MUSA MASTER’S DEATH 

On behalf of the entire executive and members of the Zamfara chapter of the All Progressives Congress APC, the state chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani extends the party’s condolences to the family of Alhaji Ahmad Musa (A.A Master), who died yesterday at the Gusau Federal Medical Centre following a brief …

Read More »

Mukhtari Shagari quits PDP for APC, picks membership card

  By Suleiman Adamu, Sokoto Former Minister of Water Resources and one time deputy governor of Sokoto state , Barrister Mukhtari Shagari has formally dumped opposition People’s Democratic Party(PDP) for the All Progressives Congress (APC). Shagari who was a front line member and one of the founding fathers of the …

Read More »

APC Za Ta Dawo Jihar Kano – Sanata Barau Jibrin

Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayyana fatansa na ganin jam’iyyar APC ta dawo jihar Kano, yana mai kira ga masu ruwa da tsaki na jam’iyyar a jihar da su hada kai. Hakan ya fito ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa …

Read More »

Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC

Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …

Read More »

APC Na Maraba Da Kwankwaso – Ganduje

Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana aniyar jam’iyyar na karbar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP idan ya amince ya koma jam’iyya mai mulki. Dokta Ganduje ya bayyana hakan ne a yayin wani taron manema labarai bayan …

Read More »

GANDUJE ZAI SAKE GYARA JAM’IYYAR APC – KAILANI MUHAMMAD

Daga Imrana Abdullahi An bayyana sabon shugaban jam’iyyar APC Dokta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin wanda zai jajirce wajen gyaran jam’iyyar APC domin Najeriya ta ci gaba da bunkasa. Bayanin hakan dai ya fito ne daga bakin shugaban gamayyar kungiyoyin APC da suka yi fafutukar ganin shugaba Bola Tinubu ya …

Read More »