DAGA IMRANA ABDULLAHI Sanata Abu Ibrahim daga Jihar Katsina ya bayyana cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya dade ya na taimakawa al’ummar arewacin Najeriya a fannin siyasa da sauran al’amuran tafiyar da rayuwa da dama. Abu Ibrahim ya bayyana hakan ne a wani faifan bidiyon da aka yada a kafafen …
Read More »The Buhari-Dangote war on malaria
By Salisu Na’inna Dambatta The inauguration of the Nigeria End-Malaria Council (NEMC) by President Muhammadu Buhari has raised expectations that a big push would be made towards freeing our country from the killer ailment. The 16-member Council on fighting malaria is chaired by the country’s top business …
Read More »Buhari Ya Isa Borno Domin Kaddamar Da Ayyuka
Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya sauka a filin jirgin sama na bangaren Sojojin Sama da ke Maiduguri, Borno domin ziyarar aiki ta kwana daya. Jirgin shugaban kasa wanda ya sauka da misalin karfe 12 na rana cikin …
Read More »Shugaba Buhari Ya Kaddamar Da Titin Mota Mai Nisan Kilomita 55 A Yobe
Daga Sani Saleh Chinade, Damaturu A ranar Lahadin da ta gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da hanyar motar da tashi daga garin Nguru zuwa garin Gashua- Baymari mai tsawon kilomita 55 tare da mika shi ga gwamnatin Yobe. Shugaba Buhari wanda Ministan Wutar Lantarki, …
Read More »I HAVE ANOINTED NO ONE, THERE SHALL BE NO IMPOSITION, SAYS PRESIDENT BUHARI
President Muhammadu Buhari, Monday afternoon cleared all doubts about where he stands on the choice of a presidential candidate for the governing All Progressives Congress, APC, declaring before the party’s 14 governors of northern states that he has “no preferred candidate,” and has “anointed no one,” and is determined …
Read More »MAGANAR BUHARI ABIN AL’AJABI NE A NAJERIYA – SHU’AIBU MIKATI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Masani a kan harkar tattalin arziki kuma shahararren dan kasuwa kuma tsohon dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a tarayyar Najeriya Alhaji Shu’aibi Idris Mikati, ya bayyana maganar da shugaba Buhari ya yi da ya ba yan kasar hakuri game da batun matsalar man fetur, man Gas, iskar …
Read More »DOKAR ZABE: BUHARI YA KUNYATA YAN ADAWA – SALIU MUSTAPHA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar da ke kan gaba wajen neman kujerar shugaban jam’iyyar APC na kasa Mallam Saliu Mustapha, ya yabawa shugaba Muhammadu Buhari da ya kunyata yan adawar siyasa da suke ta soki- burutsu a game da batun sanyawa dokar zabe ta 2022 hannu. Saliu Mustapha ya bayyana …
Read More »MUN AMINCE DA SALIU MUSTAPHA YA ZAMA SHUGABAN APC – KUNGIYOYIN AREWA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI BABBAN TARON APC NA KASA: KUNGIYOYIN AREWA NA GOYON BAYAN SALIU MUSTAPHA, SUN BAYYANA SHI A MATSAYIN MATASHI MAI AKIDA IRIN TA BUHARI. Gamayyar kungiyoyi masu zaman kansu daga arewacin tarayyar Najeriya masu dangantaka da jam’iyyar APC sun bayyana goyon bayansu ga Malam Saliu Mustapha da ya …
Read More »ZAMFARA STATE APC OVERWHELMED OVER PARTY SUPPORTERS TURN OUT TO RECEIVE PRESIDENT MUHAMMADU BUHARI
PRESS STATEMENT The Zamfara state chapter of the APC under the leadership of Hon Tukur Umar Danfulani wishes to thank all the good people of the state particularly the APC leaders, loyalists and supporters for coming to show their unprecedented support in welcoming our leader, President Muhammadu Buhari who …
Read More »Harmonious Relationship Between Arms Of Govt Results To Democratic Dividends – Kaduna Speaker
….welcomes Buhari To Kaduna ….renames el-Rufai “Mai Ginne Ginnen Kaduna” Speaker, Kaduna State House of Assembly, Rt. Honourable Yusuf Ibrahim Zailani has submitted that cordial working relationship between the three arms of government leads to more dividends of democracy. In a statement signed by his SA, Honorable …
Read More »