Daga Imrana Abdullahi Shugaban karamar hukumar Bakori da ke cikin Jihar Katsina Alhaji Ali Mamman Mai Citta, ya bayyana nadin da aka yi wa tsohon dan jarida ya shugabanci gidan rediyon Jihar Katsina da cewa an yi abin da ya dace a lokacin da ya dace domin a Sanya kwarya …
Read More »Governor Radda Hosts Katsina Students Departing to Egypt for Foreign Scholarship
The Katsina State Government today organized a send-forth event for the maiden set of its indigenous students awarded foreign academic scholarships to study in Egypt. The ceremony, held at the Katsina State’s Presidential Banquet Hall, was chaired by Governor Dikko Umaru Radda, with Deputy Governor Faruq Lawal Jobe, also …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Dauki Nauyin Dalibai 41 Masu Karatun Likitanci
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda PhD za ta dauki nauyin karatun dalibai 41 zuwa kasar Masar don karatun likitanci. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Isah Miqdad mai taimakawa Gwamnan Jihar Katsina a kan kafofin …
Read More »A Bari Jama’a Su Mallaki Bindigu Irin AK 47, RPG – Dikko Radda
An yi kira ga Gwamnatin Najeriya da ta bari yan kasar su mallaki bindigu domin su kare kawunansu daga yan bindiga masu sata da kisan jama’a ba gaira ba dalili Wannan tunani da kira ya fito ne daga bakin Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda a lokacin da yake …
Read More »Katsina State Governor Appoints Two ( 2 )More Special Advisers (SAs) and Some Heads of Parastatals
His Excellency, Malam Dikko Umaru Radda, has approved the appointment of two (2) more Special Advisers (SAs) and some Heads of Parastatals into key strategic positions within the state government. These appointments signify a commitment to enhancing governance and fostering development in Katsina State. Those appointed are ; 1 …
Read More »Malamai Ne Kashin Bayan Samuwar Ilimi – Dikko Radda
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda, ya bayyana Samuwar ingantattun malamai a dukkan makarantu a ko’ina a matsayin sahihiyar hangar samar da ilimi mai inganci. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawar da ya yi da kafar yada labarai ta …
Read More »Gwamna Dikko Radda Zai Dauki Nauyin Hazikin Dalibi Mai Zanen Motoci
Daga Imrana Abdullahi A kokarin da Gwamna Dokta Dikko Umar Radda na ganin an samu ingantacciyar hanyar samu hazikan masana da ke kawo ci gaba ya hanyar ilimi yasa Gwamnatin jihar Katsina ta kudiri aniyar daukar nauyin karatun hazikin dalibin da ya ke zanen motoci don karatu a kasar Ingila …
Read More »Gwamna Dikko Umaru Radda Ya Amince Da Nadin Malam Nura Tela A Matsayin Sabon Akanta Janar
Daga Imrana Abdullahi Sanarwar da Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan, Ibrahim Kaula Mohammed ya fitar ta ce Malam Nura Tela ya fito daga Jikamshi da ke karamar hukumar Musawa a jihar Katsina. Nadin sabon Akanta Janar din a cewar Mohammed Kaula, ya biyo bayan kwazonsa da kwarewarsa ne ta …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Sabon Shugaba, Sakatare, Membobin Hukumar Malamai ta Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alh. Sada Ibrahim a matsayin Shugaban Hukumar Kula da Ayyukan Malamai ta Jihar Katsina, (Teachers Service Board). Wata sanarwa da Ibrahim Kaula Mohammed, mai magana da yawunsa ya fitar ta bayyana cewa Radda ya kuma amince da nadin wasu …
Read More »Governor Radda Appoints Tanimu Lawal Saulawa as Special Adviser on Labour and Productivity
The Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda, has appointed Mallam Tanimu Lawal Saulawa as the Special Adviser on Labour and Productivity. This appointment comes as a testament to Mr. Tanimu’s exemplary leadership qualities and extensive experience in the field. This was disclosed in a statement by …
Read More »