DAGA IMRANA ABDULLAHI Shugaban hukumar tara kudin haraji na kasa Muhammad Nami ya bayyana cewa hukumar ta tara makudan kudin da suka kai naira tiriliyan Goma da kusan biyu a shekarar da ta gabata, 2022. Hajiya Sa’adatu Yero ce ta bayyana hakan a lokacin da ta wakilcin shugaban hukumar …
Read More »Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi
Ba Mu Hana Kananan Hukumomi Karbar Haraji Ba – Dan Majalisa Aminu Makarfi Imrana Abdullahi Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Makarfi a majalisar dokoki ta Jihar Kaduna Alhaji Aminu Ahmad Makarfi ya Karyata jita jitar da ake yadawa cewa wai sun yi doka a majalisar dokoki sun hana kananan …
Read More »Akwai Bukatar Gwamnati Ta Fadakar Da Mutane Game Da Haraji – Shehu Bello
Akwai Bukatar Gwamnati Ta Fadakar Da Mutane Game Da Haraji – Shehu Bello Imrana Abdullahi Shehu Bello, manaja Rigasa (A) kuma mai kula da karbar harajin bangaren motoci da ababen hawa masu zirga zirga a cikin karamar hukumar Igabi Jihar kaduna a tarayyar Nijeriya ya bayyana wa manema labarai irin …
Read More »Ana Karbar Harajin Da Ya Wuce Hankali A Abuja – Adamu Hassan
Ana Karbar Harajin Da Ya Wuce Hankali A Abuja – Adamu Hassan Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar yan kasuwa ta Arewacin Nijeriya Alhaji Adamu Hassan ya bayyana cewa ana matsawa yan kasuwa da karbar haraji duk wata a hannun kananan yan kasuwa. Adamu Hassan ya ce ana karbar kudin da …
Read More »