Home / Tag Archives: Jihar kaduna

Tag Archives: Jihar kaduna

Matasa Sun Kashe Barawon Mashin A Soba

…..Wasu Fusatattun Matasa Sun Kashe Wanda Ake Zargi Da Satar Mashi Suka Kona Gawarsa A Soba Wadansu Fusatattun matasa a karamar hukumar da ke cikin Jihar Kaduna sun kashe wani matashi mai shekaru 25 da aka bayyana sunansa da Sani Adamu da yake a Tashar Iche Maigana sun kuma Kona …

Read More »

Zamu Dawo Da Batun Tallafin Takin Zamani

…Zamu yi Maganin Matsalar Tsaro Daga Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP honarabul Isa Muhammad Ashiru Kudan, ya bayyana cewa sun shirya tsaf domin magance matsalar tsaro da kuma mayar da tallafin Takin Zamani domin samun bunkasa tattalin arzikin kasa baki daya. Honarabul Isa Muhammad Ashiru …

Read More »

HARUNA A G YA KOMA GIDA PDP A KADUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Tsohon babban akanta Janar na Jihar Kaduna da ya fi kowane akanta Janar dadewa a kan mukamin Alhaji Dokta Haruna Yunusa Sa’id Kajuru, ya bayyana cancanta, kokari, iya aiki da sanin ciki da wajen Jihar a matsayin ma’aunin da za a yi amfani da shi a zabe …

Read More »

Za Mu Ci Gaba Da Taimakawa Wasanni – GM GAC

 Daukar Nauyin Wasanni Halayyar Mu Ce a Kamfanin GAC Fitaccen kamfanin motoci na GAC ya bayar da tabbacin cewa za su ci gaba da taimakawa harkokin wasanni a Nijeriya, saboda halayyar kamfanin GAC. Janar manaja mai kula da harkar kasuwanci na kamfanin motocin GAC, Jubril Arogundade ne ya bayyana hakan …

Read More »

Ina Jiran Masu Zaben Sarki Su Aiko Da Sunayen Ne

Ina Jiran Masu Zaben Sarki Su Aiko Da Sunayen Ne  Imrana Abdullahi GWAMNAN Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El Rufa’i ya fito fili ya bayyana cewa lallai ya lura mutane da dama sun zuba ido kan wanda zai zama sabon Sarkin Zazzau, kuma saboda haka yayi addu’a Allah ya baiwa …

Read More »

Ana Neman Yi Mana Dauki Dora – Yan Takarar PDP

 Imrana Abdullahi Gamayyar yan takarar kujerar shugabancin PDP tare da jama’arsu a Jihar kaduna sun koka game da abin da suka bayyana da cewa wadansu mutane a cikin jam’iyyar na neman yi masu wakaci ka tashi ta hanyar karfakarfar kafa masu shugaba. Gamayyar yan takarar sun shaidawa manema labarai a …

Read More »

Jihar Kaduna Abin Tausayi Ce – Mohammad Abubakar

Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Kaduna a matsayin Jihar da ta zama abin tausayi sakamakon irin halin tattalin arzikin kasa da aka shiga. Tsohon Sakataren Ilimin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Muhammad Abubakar ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Ya ce halin da …

Read More »