Babbar kotun Gwamnatin Tarayya da ke zamanta a Kadunata rushe zaben dan takarar majalisar Dattawa Adamu Usman da ake wa lakabi da (Mr La) na jam’iyyar PDP. Indai za a iya tunawa a kwanan baya ne Honarabul Usman Ibrahim Sardainan Badarawa ta hannun lauyansa babban lauyan Najeriya Samuel Atung ya …
Read More »KU ZABI GWAMNA MUHAMMAD BELLO MATAWALLE – SULEIMAN SHU’AIBU SHINKAFI
…Suleiman Shinkafi Ya halarci taron Yan asalin Jihar Zamfara a Kaduna …Domin Ci Gabab Al’umma IMRANA ABDULLAHI DAGA KADUNA Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana kungiyar al’ummar Zamfarawa mazaunan Kaduna da cewa wani babban abin alkairi ne saboda haka a madadin mai girma Gwamnan Jihar Zamfara Muhammadu Bello Matawalle, bayyana …
Read More »Al’amura Sun Dai- daita Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Imrana Abdullahi Daga Kaduna Biyo Bayan irin tsaiko da jerin Gwanon motocin da aka samu a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja a halin yanzu duk al’amura sun dai- daita domin hanya ta bude ana wucewa ba tare da wata matsala ba. Bayan kwashe wadansu kwanaki ana aiki tsakanin Gwamnatin Jihar …
Read More »Ba Mu Amince Da Rufe Hanyar Kaduna Zuwa Abuja Ba – Gwamnatin Kaduna
Imrana Abdullahi Daga Kaduna -Jami’an Tsaro Su Dauki Matakin Doka Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ta bayyana rashin amincewarta ga duk wani mutum ko gungun wadansu mutane da ke neman toshe hanyar Kaduna zuwa Abuja da sunan yin Zanga zangar nuna rashin amincewa da wani …
Read More »YAN ASALIN SHINKAFI MAZAUNAN KADUNA SUN KAI WA SULEIMAN SHINKAFI ZIYARA A KADUNA
IMRANA ABDULLAHI DAGA KADUNA Yayan kungiyar yan asalin karamar hukumar Shinkafi mazauna Kaduna sun kaiwa Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ziyarar ban girma domin kara karfafa dankon zumunci. Sa yake gabatar da jawabi Shugaban Kungiyar Hassan Sa’adu, cewa ya yi sun yi wannan shawara ne na …
Read More »Wani Dan Jarida A Kaduna Zai Taimaka Da Kodarsa
Ceton Rayuwar Wani wani dan jarida mazaunin Jihar Kaduna kuma tsohon sakataren kungiyar yan jarida ta kasa reshen Jihar Kaduna, kwamared John Femi Adi, ya bayyana aniyrsa ta bayar da taimakon Kodarsa ga diyar tsohon mataimakin shugaban majalisar Dattawa Sanata Ekweremadu. Ya dai bayyana hakan ne a wani rubutun da …
Read More »In Kaduna church shares food to hundreds of Muslims for sallah celebrations
….to sthrenthening Christian and Muslims relationship. The general overseer of Christ Evangelical and life intervention Fellowship Ministry, pastor yohanna buru has doled out over 1000 take- away food packages to poor Muslims, and orphans for sallah celebrations. Adding that The essence is to help the poor …
Read More »KASUPDA TO ESTABLISH A CENTRAL ANIMAL MARKET IN KADUNA
In an effort to boost economy of Kaduna state KASUPDA has met Association of Animal Sellers Kaduna Chapter on the issues of establishing a central market for selling of animals saying it is appropriate option in addressing challenges on the activity. In a statement Signed Nuhu Garba Dan’ayamaka …
Read More »Korar Malaman Makaranta A Kaduna An Kalubalanci Sanata Uba Sani
Kwamitin da ke fafutukar Yakin neman zaben dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Isa Ashiru Kudan ya kalubalanci Sanata Uba Sani na APC sakamakon kasa yin maganar da ya yi game da lamarin korar malaman makaranta a Jihar Kaduna. A cikin wata takardar da kwamitin Isa Ashiru ya fitar da aka …
Read More »Bandits raid villages, kill 32 in Kajuru LGA.
– KDSG debunks reports of aerial attack by terrorists. – NAF helicopter arrived to engage bandits. The Kaduna State Government received initial reports from security agencies, that bandits attacked the villages of Dogon Noma, Ungwan Sarki and Ungwan Maikori in Kajuru local government area on Sunday. According …
Read More »