Governor ABBA Kabir Yusuf Appoints 15 Special Advisers The Kano State Governor, His Excellency Alhaji Abba Kabir Yusuf has approved the appointment of the following individuals as his Special Advisers on various fields. In a statement Signed by Sanusi Bature Dawakin Tofa Chief Press Secretary to the Kano State …
Read More »Gwamnatin Kano Ta Aike Da Jerin Sunayen kwamishinoni 19 Ga Majalisar Dokokin Jihar
Daga Imrana Abdullahi  …Jerin sunayen sun hada da mata biyu da maza 17. Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya mika sunayen mutane 19 ga majalisar dokokin jihar domin a tantance tare da amincewa da su a matsayin kwamishinoni da mambobin majalisar zartaswar jihar. Kakakin majalisar dokokin jihar, Yusuf …
Read More »Kano To Partner Private Universities For Human Capital Development- Gov. Abba Kabir
By Imrana Abdullahi In an effort to move the education sector forward the Kano State Governor Alhaji Abba Kabir Yusuf has said that the state will partner with reputable private universities within and outside the country for human capital development. In a statement Signed Sanusi Bature …
Read More »Prof. Gwarzo wants Kano Govt. to immortalize Late Malam Haruna Abdullahi Gwarzo
By Our Reporter The Founder of the Maryam Abacha American University of Nigeria and Niger, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo, has called on the Kano State government to name a school after Late Malam Haruna Abdullahi Gwarzo. He made the call in an interaction with journalists shortly after …
Read More »Nigeria Institute of Architects Lauds Kano Governor Over Demolition of Illegal Structures, Sub-standard Buildings
– – – calls for the demostication of the new national building regulations code By Rabiu Kano with agency report The president of the Nigeria Institute of Architects( NIA) Architect Enyi Ben Ebo( FNIA) has applauded Kano state government for the demolition of illegal structures and …
Read More »Uwa Ta Yi Garkuwa Da Diyarta, Ta Bukaci A Biya Ta Naira Miliyan Uku
.Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wani Wata mata mai suna Rahama Sulaiman, mai shekaru 25, da laifin shirya garkuwa da ‘yarta ‘yar shekara shida (Hafsat Kabiru) ta kuma nemi tsohon mijin ta ya biya ta kudin fansa naira miliyan uku domin ta sako yarinyar. Kwamishinan ‘yan sandan …
Read More »Masarautar Kano: Har Yanzu Ba A Yanke Shawara Kan Matsayin Sabbin Masarautun Jihar Kano Ba
Daga Imrana Abdullahi Kamar dai irin yadda aka wayi gari a yau ranar Laraba ana ta yada maganganu a kan masarautun da tsohuwar gwamnatin ta kafa yasa Gwamnatin Jihar karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta fitar da sanarwar cewa Sabanin jita-jitar da ake yadawa a shafukan sada zumunta, gwamnatin Jihar …
Read More »AN RUSHE MAJALISAR ZARTASWAR JIHAR KANO
DAGA IMRANA ANDULLAHI A kokarin Gwamnayin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na ganin an mika ragamar mulkin Jihar a hannun zabbiyar Gwamnati, Gwamna Dokta Abdullahi Umar Ganduje da ake yi wa lakabi da Gandun aiki ya bayar da umarnin kowa ne kwamishina da mai ba Gwamna …
Read More »Hukumar NDLEA Ta Kama Mutane 85 Bisa Zargin Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da ke zuwa mana daga Jihar Kano na cewa a ranar Litinin da ta gabata hukumar da ke yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kai samame wani dandalin da wasu da ake zargi da shiga wani Kulab din Dare suna …
Read More »In Kano, FIRS, Afropolitan Media, NUJ Talk Tax Reforms, Challenges, Reporting In Nigeria
The Kano State edition of a national sensitisation and capacity-building training programme for media professionals on the Nigerian Tax Ecosystem organised by the Federal Inland Revenue Service (FIRS) in partnership with Afropolitan Media Limited took place on Thursday 6 April, 2023. The workshop, held at the Nigeria Union of Journalists …
Read More »