Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Yobe shugaban kwamitin riko na Jam’iyyar APC da ke kokarin shirya babban zaben jam’iyyar na kasa, Honarabul Mai Mala Buni tare da Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Badaru Abubakar da kuma sauran manyan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC sun zauna wani taron tattaunawa da …
Read More »AN DAKATAR DA YQJIN AIKIN DIREBOBIN BABURA MASU KAFA UKU A KANO
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI BAYANAN da muke samu daga Jihar Kano na cewa yayan kungiyar Direbobin da ke sana’ar tukin Babura masu kafa uku da ake kira Keke Nafef sun Dakatar da yajin aikin da suka fara tun ranar Litinin da ta gabata. Rahotannin da muke samu daga Jihar Kano na …
Read More »Allah Ya Yi Wa Dokta Ahmad BUK Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Kaduna Allah ya yi wa sanannen Malamin addinin musulunci, Dokta Ahmad Ibrahim Bomba rasuwa. Dokta Ahmad Ibrahim Bamba, sanannen Malamin addinin Islama da aka fi Sani da Dokta Ahmad BUK ya rasu ne a asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano da ke Kano. Dansa mai suna Ahmad …
Read More »Ganduje won election not imposed, KNSG dares Kwankwaso
Kano state government has dismissed as untrue claim by the former governor of Kano state, Senator Rabi’u Musa Kwankwaso that Governor Abdullahi Umar Ganduje did not win the 2019 gubernatorial election but imposed on the people by powerful forces. A statement by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba indicated …
Read More »Allah Ya Yi Wa Dokta Ibrahim Datti Ahmad Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanin da muke samu daga Jihar Kano na bayanin cewa Allah ya yi wa shugaban majalisar kula da harkokin shari’ar musulunci na kasa (SCSN) Dokta Ibrahim Datti Ahmad Rasuwa an kuma yi Jana’izarsa a Kano. Mai sharkatu 83 wanda kuma Likita ne, ga shi …
Read More »Masari, Ganduje sun kawo ziyara ta’azziya ga Gwamnan jahar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal.
Gwamnonin jihohin Katsina, Aminu Bello Masari da na Kano Abdullahi Ganduje sun ziyarce Gwamnan jahar Sokoto da maraicen yau a Sokoto don gabatar da sakonni gwamnati da al’ummar jihohin su dangane da kisan gilla da aka yiwa wasu matafiya a garin Sabon Birni da sauran haren haren ta’addanci da …
Read More »Rufe Wani Ofishi Ba Saboda Lauyan Shekarau Ba Ne – Gwamnatin Jihar Kano
…..Mai Ginin Ofisoshin ya kasa biyan kudin harajin kasa na shekaru biyar duk da gargadi da aka yi masa Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa wani kakkarfan kwamitin karta kwana ne da ke aiki a game da batun masu amfani da Filaye a Jihar Kano ne ya …
Read More »Gov Ganduje Mourns With Families of Late Abba Lawan Kurmawa
Governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state commiserates with the families of Abba Lawan Kurmawa, a veteran journalist, who passed away and left behind an indelible mark in media practice in the state and beyond. In a statement Signed by Abba Anwar Chief Press Secretary to the Governor …
Read More »Kwamitin Sasanta Yayan APC Ya Isa Jihar Kano
Mustapha Imrana Abdullahi Kwamitin tabbatar da yin sasanci tsakanin yayan jam’iyyar APC reshen Jihar Kano ya isa Jihar Kano inda har ya fara gudanar da zamansa a yau Asabar domin aiwatar da aikinsa na tsawon kwanaki uku. Kwamitin karkashin jagorancin shugabansa Dokta Tony da kuma sakataren Kwamitin Dokta Aminu Waziri …
Read More »An Yi Wa Shaikh Ibrahim Khalil Juyin Mulki
Mustapha Imrana Abdullahi A wani al’amari da ya faru mai kama da juyin mulki a kungiyar majalisar Malaman Kano a wani zaman da suka yi na zato ba tsammani suka canza Shaikh Ibrahim Khalil daga shugabancin majalisar ta su. A halin yanzu dai sun maye turbines da Shaikh Saleh Pakistan …
Read More »