Home / Tag Archives: Kungiya

Tag Archives: Kungiya

Kungiyar ta yi Allah-wadai da juyin mulkin Nijar

….da kiraye-kirayen shiga tsakani daga waje Daga Imrana Abdullahi Kungiyar kawancen Najeriya da Nijar a ranar Juma’a ta yi Allah wadai da juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar tare da yin kira da a tsoma bakin kungiyoyin kwadago a Afirka. Malam Ahmad Altine, shugaban kungiyar ne ya bayyana …

Read More »

AN RANTSAR DA SHUGABANNIN KUNGIYAR KANSILOLI A KADUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar shugabannin kananan hukumomi na Jihar Kaduna Alhaji Abubakar Buba shugaban karamar hukumar Lere ya bayyana kungiyar Kansiloli a matsayin kashin bayan Dimokuradiyya. Abubakar Buba ya bayyana hakan ne a wajen Rantsar da shugabannin kungiyar Kansiloli ta kasa reshen Jihar Kaduna da aka yi a dakin …

Read More »