Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …
Read More »Korar Malaman Makaranta A Kaduna An Kalubalanci Sanata Uba Sani
Kwamitin da ke fafutukar Yakin neman zaben dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Isa Ashiru Kudan ya kalubalanci Sanata Uba Sani na APC sakamakon kasa yin maganar da ya yi game da lamarin korar malaman makaranta a Jihar Kaduna. A cikin wata takardar da kwamitin Isa Ashiru ya fitar da aka …
Read More »Defamation Of Character :Yakubu Lere Demand 20m Compensation
Defamation Of Character :Yakubu Lere Demand 20m Compensation The former General manager vision radio Kaduna Alh Yakubu lere has filed a founder mental human right case against the police and the chairman Vision media Services Umar Faruq Musa demanding payment of 20 millions as compensation. In the suit before state …
Read More »Zamu Mamaye Majalisar Wakilai Saboda Dan Majalisa Lawal Rabi’u – Matasa
Zamu Mamaye Majalisar Wakilai Saboda Dan Majalisa Lawal Rabi’u – Matasa Imrana Abdullahi Wadansu gamayyar kungiyoyin matasa daga arewacin tarayyar Nijeriya da kuma wadansu al’ummar Lere sun bayyanawa manema labarai a Kaduna cewa suna yin kira ga dukkan masu ruwa da tsaki game da harkokin shari’ar da ke cikin kotu …
Read More »