People of Jigawa state have been charged to rally round governor Badaru Abubakar led administration its efforts to move the state to the greater heights. In a statement Signed Bishir Ya’u Special Assistant On New Media Katsina Zone to Katsina State Governor and made available to newsmen. …
Read More »Massri Ya Halarci Daurin Auren Muftahu Da Amaryarsa
Imrana Abdullahi Mai girma Gwamnan jihar Katsina ya halarci daurin auren Muftahu da Amaryarsa Aisha Wanda aka daura a masallacin Umar Ibn Khaddab da ke cikin garin Kano. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da Bishir Ya’u Hadimin Mai girma Gwamnan jihar Katsina a kan sabuwar kafar …
Read More »Gwamna Masari Ya Mayar Da Dokar Hawan Babur Karfe 11 Na Dare
Gwamna Masari Ya Mayar Da Dokar Hawan Babur Karfe 11 Na Dare Mustapha Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa Biyo bayan sauraren koke koken al’umma tare kuma da yin la’akari da ci gaban da ake samu a bangaren tsaro, da yammacin yau Talata da …
Read More »An Yi Zana’izar Wada Maida
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna na Daya Daga cikin dimbin mutanen da suka halarci Jana’izar marigayi Alhaji Wada Maida Fitaccen dan Arewa na farko da ya nunawa mutanen Arewa cikakke kishi da kauna musamman a lokacin da aka nada shi ya shugabanci kamfanin dillancin labaran Nijeriya, inda ya dauki jama’a …
Read More »GOVERNOR MASARI MOURNS WADA MAIDA
Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed profound sadness over the death of renowned journalist and Chairman of the Board of the News Agency of Nigeria (NAN). Describing Alhaji Wada Maida as “a close friend and associate”, Governor Masari said Nigeria had lost one of its finest citizens …
Read More »Za’ A Yi Amfani Da Matsalar Tsaro A Kori APC Daga Mulki – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa kamar yadda aka yi amfani da matsalar tsaro aka Kori jam’iyyar PDP daga mulki in ba a yi hattara ba to haka za a yi amfani da matsalar tsaron a kori APC daga mulki. Gwamna Aminu Bello …
Read More »Za Share Dukkan Yan Ta’adda Baki Daya – Masari
Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana cewa al’ummomin kananan hukumomi takwas da suke iyaka da Dajin rugu suna cikin halin zaman dar-dar, zullumi da rashin tabbas sakamakon yadda ‘yan ta’adda suke kai masu hare-hare da manyan bindigogi wanda ke zama sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi. Gwamnan ya bayyana …
Read More »Mutane Sun Dawo Daga Rakiyar Mu – Masari
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya bayar da shawara ga daukacin masu fada aji da su hanzarta daukar mataki ga ayyukan yan ta adda a duk fadin Kasar da su hanzarta yin abin da yakamat domin tabbatar da doka da oda a Jihar. Gwamnan yana magana ne lokacin …
Read More »Cutar Korona :Masari Ya Rufe Fadar Sarkin Daura
Sakamakon Matsalar kamuwar da mutane ke yi da cutar Covid- 19 da ake kira Korona yasa Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayar da umarnin rufe fadar mai martaba Sarkin Daura. Aminu Masari ya bayyana wa manema labarai a Katsina cewa an dauki samfurin Jinin mutane sama da …
Read More »Total Lockdown Batagarawa Inclusive – Masari
Katsina State Governor Aminu Bello Masari has said that the total lock down on the movement of people to take effect this Tuesday in Katsina will also cover Batagarawa local government area. The Governor hinted this when he received the Director General of the Nigerria center for disease control- NCDC …
Read More »