Home / Tag Archives: Takin Zamani

Tag Archives: Takin Zamani

AN KADDAMAR DA TAKIN ZAMANI NA DANGOTE

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana kamfanin Dangote a matsayin katafaren kamfanin da ke kokarin bunkasa harkokin Noma a Najeriya, Afrika da duniya baki daya. Injiniya Dokta Mansir Ahmad ne ya bayyana hakan a lokacin kaddamar da Takin Zamani na Uriya wanda kamfanin Dangote ya samar domin ci gaban manoma da …

Read More »

ZA A KAFA KAMFANONIN TAKI, SHINKAFA A KATSINA

Daga Taskar Labarai Wasu matasa masu kishin jihar Katsina  sun yunkuro dan kafa wani katafaren kamfanin Taki a jihar Katsina. Kamfanin wanda yanzu haka an kammala ginin shi da yin nisa da saka kayan aiki ana aikin shi ne a Funtua,  inda yanki ne na noma sosai da kuma wasu …

Read More »