Daga Imrana Abdullahi Dokta Ibrahim Balarabe Musa, madakin kaya Walin Guga kuma Dulban Kilba, babban dan marigayin ne,jim kadan bayan kammala addu’ar cewa ya yi da jama’a Za Su Yi Kamarsa marigayi Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, Da An Zauna Lafiya, domin mafi yawan lokuta ma hatta kudin da ya dace …
Read More »Daily Archives: November 11, 2022
Tolerance day 2022. Nigerian pastor honored teenager that memorise and write Qur’an offhand
….while equipping the Arabic school with latest learning materials As part of this year activities to mark world international tolerance day celebration, pastor yohanna buru, the general overseer Christ evangelical and life intervention ministry sabon Tasha has honored the youngest teenager in Arabic school in a remote village of kaduna …
Read More »GIRGIZAR KASA TA KAMA PDP A ZAMFARA DAN TAKARAR MAJALISA YA KOMA APC
Daga Imrana Abdullahi Kwanaki biyar bayan dan takarar majalisar dokokin Jihar Zamfara a mazabar Gusau II, Alhaji Ibrahim Mada ya yaga satifiket dinsa na shaidar cin zabe domin tsayawa takara wanda aka bashi karkashin PDP bayan ya canza sheka zuwa APC, sai ga kuma wani da zai tsaya takara daga …
Read More »ZAMFARA PDP IN A SERIOUS POLITICAL TSUNAMI AS HOUSE OF ASSEMBLY CANDIDATES EXIT TO APC
Five days after the former PDP Gusau ll House of Assembly candidate, Alhaji Ibrahim Mada tore his certificate of return issued to him as the PDP candidate and defected to APC, his Talata Mafara North Counterpart has also joined the wave of political tsunami sweeping off PDP as their sponsored …
Read More »ALLAH YA YI WA MAHAIFIYAR FARFESA IBRAHIM MALUMFASHI RASUWA
Allahbya yi wa Mahaifiyar Farfesa Ibrahim Malumfashi rasuwa. Za a yi allar Jana’izarta a Masallacin Shaikh Jafar da ke Unguwar Dosa Kaduna.
Read More »