Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya roƙi Majalisar Malamai ta Jihar da ta ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun zaman lafiya da dawwamammen tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya yi wannan kira ne a ranar Alhamis yayin wata ganawa da ya yi da shugabannin Majalisar Malamai ƙarƙashin jagorancin …
Read More »Daily Archives: October 16, 2025
Dangote Urges Swift Legislation of “Nigeria First” Policy to drive growth of Manufacturing Sector
Africa’s leading industrialist, Aliko Dangote has made a passionate plea to the Federal Government to urgently legislate and implement the proposed “Nigeria First” Policy, describing it as a critical lever for revitalizing the nation’s manufacturing sector. The legislation, according to him, holds the keys to accelerating the …
Read More »Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Dare Lawal, ya bayyana alhini mai zurfi bayan samun rahoton kisan jami’an tsaro takwas da ’yan bindiga suka yi a hanyar Funtuwa zuwa Gusau. Rahoton ya bayyana cewa harin ya shafi jami’an ‘yan sanda da Askarawan Zamfara. A shafin sa na Facebook, Gwamna Lawal ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa