Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargaɗi shugabanni da hukumomin tsaro da su guji tattaunawa da ƙungiyoyi masu ɗauke da makamai idan har za a bar su da makaman nasu, yana mai cewa irin wannan salon sulhu ba ya kawo zaman lafiya, sai dai ya ƙara tashin hankali tare …
Read More »Daily Archives: October 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Warware Matsalar Ɗaliban Ta Da Aka Bari A Indiya
Hukumar Tallafin Karatu ta Jihar Zamfara (ZSSB) ta bayyana cewa Gwamnan Jihar, Dauda Lawal, ya amince da biyan bashin kuɗin karatun ɗaliban jihar da suka yi karatu a Jami’ar Sharda da ke ƙasar Indiya. Wannan mataki, a cewar hukumar, ya zama wani muhimmin ci gaba wajen cika alƙawarin gwamnati …
Read More »Siyasar Jihar Zamfara Ta Lalace – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru tsohon Dan takarar majalisar Talatar Mafara da Anka ya bayyana abin da Ake yi a Jihar Zamfara a matsayin abin ban haushi da ban takaici domin mu muna fatar a tsaya ayi wa kowa adalci a dubi cancanta don ya yi takarar Wanda ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa