The Federal Government has affirmed the Dangote Group’s pivotal role in the country’s push towards industrialization, as the company took the center stage at the ongoing Kaduna International Trade Fair. Acting Permanent Secretary in the Ministry of Industry, Trade and Investment, Dr. Dafang I. Sule, who represented President Bola Ahmed …
Read More »AIWATAR DA KASAFIN KUƊI: KU DAINA YAƊA RAHOTON ƘARYA, GWAMNATIN ZAMFARA GA SAHARA REPORTERS
Gwamnatin jihar Zamfara ta taka wa Sahara Reporters burki dangane da labaran ƙarya da kafar yaɗa labaran ta intanet ke yaɗawa game da yadda aka tafiyar da kuɗaɗen tsaro na jihar. Jaridar Sahara Reporters ta buga wani labari a ranar Juma’a mai taken ‘Duk Da Rashin Tsaro, Gwamnatin Zamfara …
Read More »Jihar Kogi Za Ta Zamo Gagarabadau Wajen Fitar Da Kayan Noma Kasashen Waje – Isma’il Isa
Daga Imrana Abdullah An bayyana batun samar da Inshorar lafiya ga dukkan yan fansho a jihar Kogi a matsayin abin a ya ba kasancewar taimako ne da aka yi wa dukkan yan fansho kyauta domin kula da lafiyarsu bayan ajiye kammala aiki. Mai ba gwamnan jihar Kogi shawara a …
Read More »KU AJIYE MAKAMANKU BA TARE DA WANI SHARAƊI BA KAFIN LOKACI YA ƘURE, GWAMNA LAWAL YA GARGAƊI ’YAN BINDIGA
SHIRIN ‘OPERATION SAFE CORRIDOR’: KU AJIYE MAKAMANKU BA TARE DA WANI SHARAƊI BA KAFIN LOKACI YA ƘURE, GWAMNA LAWAL YA GARGAƊI ’YAN BINDIG Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da bibiyar ’yan ta’adda har sai an fatattake su, an ruguza su …
Read More »Dangote Is Our Unique Selling Point At Kaduna Trade Fair – KADCCIMA
The Kaduna Chamber of Commerce, Industry, Mines, and Agriculture (KADCCIMA) has acknowledged its partnership with the Dangote Group, describing it as the Unique Selling Point, and a major competitive advantage of the 46th Kaduna International Trade Fair. Speaking to newsmen in Kaduna, Director General of the Chamber, Alhaji Usman Saulawa, …
Read More »An Gano Ma’aikatan Bogi Dubu 2,363 A Jihar Zamfara
Gwamnatin jihar Zamfara ta bankaɗo ma’aikatan bogi 2,363 biyo bayan kammala aikin tantance ma’aikatan gwamnatin jihar. Gwamna Lawal ya kafa kwamiti ƙarƙashin jagorancin shugaban ma’aikata na jihar a watan Agustan 2024 tare da umarnin gudanar da aikin tantance ma’aikatan jihar. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman …
Read More »World Radio Day 2025: Expert Urges African Media to Prioritize Environmental Journalism for Climate Action
As World Radio Day approaches on 13th February 2025, a climatologist and Assistant Director of the African Climate Reporters (ACR) Dr piman Hoffman has called on both online and offline media organizations to prioritize dedicated science and environmental journalists. In a press release issued on Wednesday, 12th February 2025, in …
Read More »KASUPDA COMMENCES DISTRIBUTION OF DEMAND NOTICES FOR THE OUTDOOR ADVERTS.
Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA) has commenced the distribution of the demand notices for the outdoor advertisements in the state. In a statement Signed by Nuhu Garba Dan’ayamaka, MNIPR (Assistant Director, Public Affairs Unit), KASUPDA made available to news men in Kaduna revealed that. …
Read More »Professor Ali Pate and Brekete Radio
By Salisu Na’inna Dambatta A trial against one of the foremost Teaching Hospitals in Nigeria on the Brekete radio programme led by Ordinary President, Ahmed Isah, seems to be demarketing the status of Nigeria as a choice destination for healthcare tourism. The trial seeks to …
Read More »Kungiyar Kwallon Kafa Ta Amana Fc Rigachikun Ta Lashe Gasar Kwallon Kafa Ta Gwamna Uba Sani Domin Zaman Lafiya
Kungiyar Kwallon Kafa Ta Amana Fc Rigachikun Ta Lashe Gasar Kwallon Kafa Ta Gwamna Sanata Uba Sani karo Na 6 Domin Zaman Lafiya Kamar yadda Honarabul Barista Ibrahim Bello Zero ya aiko mana da irin yadda gasar kwallon kafa da ya Sanya wa kungiyoyin kwallon kafa domin zaman …
Read More »